Home General Dakarun sojojin Nijeriya sun tarwatsa maboyar yan Ta’addan a karamar hukumar Chikum.

Dakarun sojojin Nijeriya sun tarwatsa maboyar yan Ta’addan a karamar hukumar Chikum.

Sojojin Rundunar Operation Forest Sanity inda suka tarwatsa ‘yan bindiga 2 tare da tarwatsa maboyar su a karamar hukumar chikum dake jihar kaduna.

Wannan na kunshe ta cikin wata da kwamishinan tsaro da al’amarun ciki na jihar Kaduna Samuel Aruwa.
Wannan na kunshe ne ta cikin wata sanarwa da
Ta cikin wani rahoton bayan atisaye da Gwamnatin jihar ta samu ya bayyana cewa dakarun sun sami nasarar ne yayin wani bata kashi da sukayi Akan hanyar Kaboresha-Rijana dajin-Kuzo-Kujeni zuwa mashigar Gwanto zuwa Kachia.
Dakaru. Sun yi kwantan bauna akan hanyar Gwanto-Kwasau, inda su kuma ‘yan ta’addan suka nufi wajen haye bisa babura.
Sojojin sun sami natsara hallaka yan bindiga 2 tare da kwato babura 3.
Haka kuma dakarun sun sami nasarar tarwatsa maboyar dake kutura zuwa Rijana inda ‘yan Ta’addan suka afka cikin daji bayan sun hangi sojojin, inda aka sami babura 3 a wajen.

Haka kuma an sami damar kwato wasu abubuwan da suka hadar da kayan sojoji da wasu sauran kayayyakin yaki.
Gwamnatin jihar tace dakarun na cigaba da kai hare-haren kan ‘yan Ta’addan, ta bukaci Al’ummar jihar dasu cigaba da bada bayanan sirri.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp