Home General An sami Faduwar Naira a kasuwar bayan Fage a Nijeriya

An sami Faduwar Naira a kasuwar bayan Fage a Nijeriya

An samu faduwar darajar naira da kaso 1 da digo 1 cikin dari a kasuwar bayan fage.
Yanzu haka an samu hauhawar farashin dalar amurka, inda ake siyar da kowace dala daya a kan naira dari 7 da 48, a kasuwannin hada-hadar canjin kudaden ketare na bayan fage dake Najeriya.
Wani kwarya-kwaryan bincike da wata kafar yada labarai mai zaman kanta a Najeriya ta gudanar ya rawaito yadda ‘yan kasuwar bayan fage ke siyan kowace dala daya a kan naira 740 abin da ya alamta Karin kudin da aka saba siya a baya da naira 8.
Koda yake kawo yanzu binciken ya tabbatar da yadda ake siyar da kowace dala daya a farashin gwamnati a kan naira 461 a wani bincike da aka gudanar a ranar Talatar da ta gabata.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp