Home General Gwamnatin jihar Kano tabbatar da barkewar annobar diphtheria a Kananan Hukumomin jihar...

Gwamnatin jihar Kano tabbatar da barkewar annobar diphtheria a Kananan Hukumomin jihar 13

Gwamnatin jihar Kano tabbatar da barkewar annobar diphtheria a kananan hukumomi 13 dake fadin jihar.

Kwamishinan lafiya na jihar Dr Aminu Tsanyawa ne ya bayyaba hakan yayin da yake bayani kan barkewar cututtukan na Diphtheria da cutar Lassa a ranar Asabar.
Yace an sami mutane 100 da ake zargin sun kami da cutar yayin 3 suka mutu.

“Daga ranar 20 ga watan Janairun 2023 mun sami adadin mutane 100 da ake zargin sun kamu da cutar a kananan hukumomi 13 dake jihar kano.

Wanda suka hadar da ”Ungogo, Nassarawa, Bichi, Dala, Dawakin Tofa, Dawakin Kudu, Fagge, Gwale, Kano Municipal, Kumbotso, Kiru, Rano, and Gwarzo.

“Cikin mutane darinda ake zargi sun kamu da cutar gwaji ya tabbatar da mutane 8 inda ake dakon sauran sakamakon.
“mun rasa rayukan mutane 3 cikin wadanda aka tabbatar da sun kamu da cutar.

Tsanyawa ya kara da cewa yanzu haka majinyata 27 na karkashin kulawar likitoci inda aka sallami 41 bayan sun warke.
PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp