Home General Gwamnatin jihar Kano tabbatar da barkewar annobar diphtheria a Kananan Hukumomin jihar...

Gwamnatin jihar Kano tabbatar da barkewar annobar diphtheria a Kananan Hukumomin jihar 13

Gwamnatin jihar Kano tabbatar da barkewar annobar diphtheria a kananan hukumomi 13 dake fadin jihar.

Kwamishinan lafiya na jihar Dr Aminu Tsanyawa ne ya bayyaba hakan yayin da yake bayani kan barkewar cututtukan na Diphtheria da cutar Lassa a ranar Asabar.
Yace an sami mutane 100 da ake zargin sun kami da cutar yayin 3 suka mutu.

“Daga ranar 20 ga watan Janairun 2023 mun sami adadin mutane 100 da ake zargin sun kamu da cutar a kananan hukumomi 13 dake jihar kano.

Wanda suka hadar da ”Ungogo, Nassarawa, Bichi, Dala, Dawakin Tofa, Dawakin Kudu, Fagge, Gwale, Kano Municipal, Kumbotso, Kiru, Rano, and Gwarzo.

“Cikin mutane darinda ake zargi sun kamu da cutar gwaji ya tabbatar da mutane 8 inda ake dakon sauran sakamakon.
“mun rasa rayukan mutane 3 cikin wadanda aka tabbatar da sun kamu da cutar.

Tsanyawa ya kara da cewa yanzu haka majinyata 27 na karkashin kulawar likitoci inda aka sallami 41 bayan sun warke.
PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp