Home General Majalisar Wakilai ta bukaci a rufe Jami’oin Nijeriya

Majalisar Wakilai ta bukaci a rufe Jami’oin Nijeriya

Majalisar wakilan Najeriya ta yi kira ga Hukumar Kula da Jami’oi ta kasar da sauran masu ruwa da tsaki, da su dakatar da duk wasu lamuransu har sai bayan kammala zaɓe.

Ta kuma yi kira ga Hukumar Zaɓe INEC ta samar da wani tsari na musamman ga ɗalibai domin su karɓi katinsu na zaɓe.

Wannan ya biyo bayan ƙudurin da Ɗan Majalisar Kabiru Ibrahim Tukura ya gabatar na mukatar gaggawa ga mutane, a yayin tattaunawar kwamitinsu.

Da yake gabatar da wannan ƙuduri, yace tsarin karatun makarantun gaba da jami’a ya ci karo da tsarin zaɓe, mafi yawan ɗalibai ba za su samu damar yin zaɓen ba, makarantu ba su duba ranar zaɓe ba.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp