Home General Majalisar Wakilai ta bukaci a rufe Jami’oin Nijeriya

Majalisar Wakilai ta bukaci a rufe Jami’oin Nijeriya

Majalisar wakilan Najeriya ta yi kira ga Hukumar Kula da Jami’oi ta kasar da sauran masu ruwa da tsaki, da su dakatar da duk wasu lamuransu har sai bayan kammala zaɓe.

Ta kuma yi kira ga Hukumar Zaɓe INEC ta samar da wani tsari na musamman ga ɗalibai domin su karɓi katinsu na zaɓe.

Wannan ya biyo bayan ƙudurin da Ɗan Majalisar Kabiru Ibrahim Tukura ya gabatar na mukatar gaggawa ga mutane, a yayin tattaunawar kwamitinsu.

Da yake gabatar da wannan ƙuduri, yace tsarin karatun makarantun gaba da jami’a ya ci karo da tsarin zaɓe, mafi yawan ɗalibai ba za su samu damar yin zaɓen ba, makarantu ba su duba ranar zaɓe ba.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto Dakarun Soji Sun Bankaɗo Wajen ƙera da Rarraba Bindigogi ga Ƴan Ta'addaJami'an DSS Sun Kama Tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche NnajiYan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man da ba su Rage Farashi ba NECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda 
X whatsapp