Home General Buhari ya kaddamar da Tashar Tsandauri ta Dala Inland Dry Port

Buhari ya kaddamar da Tashar Tsandauri ta Dala Inland Dry Port

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya iso jihar kano domin bude wasu muhimman aiyuka da gwamnatin tarayya da ta Kano suka gudanar.

Buhari ya isa tashar tsandauri ta Dala dake Zawaciki a karamar hukumar kumbotso ta Kano da misali karfe goma da mintina 23.
Buhari ya Sami tarba daga Gwamna jihar kano Dr Abdullahi Umar Ganduje da masu martaba sarakunan Bichi Rano Gaya da Karaye da sauran ministoci da kwamishinoni gwamnatin jihar kano.
 Ya kaddamar da tashar wadda zata baiwa yan kasuwa damar kawo kayan su daga ko Ina a duniya, maimakon yadda a baya sai sun je jihar Legos sun dauko, wanda hakan zai bunkasa tattalin arzikin jihar kano da kasa baki daya.
Yanzu haka Shugaban Kasar da Gwamna Ganduje sun tafi garin Tiga domin bude gidan wuta, wanda gwamnatin jiha kano ta samar daga nan zai je gidan sarki da. sauran wuraren da zai ziyarta ta a yau.
 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp