Home General IPMAN Ta dakatar da shirin tafiya yajin aiki.

IPMAN Ta dakatar da shirin tafiya yajin aiki.

Kungiyar dillalan man fetur ta kasa ta janye umarnin da ta baiwa ‘ya’yan kungiyar na rufe gidajen mai a duk fadin Nigeria.

Sanarwar janyewar na dauke ne cikin wata sanarwa da shugaban kungiyar na kasa Alhaji Muhammad kuluwa ya sanyawa hannu kuma aka rabawa manema labarai.

Sanarwar ta ce an janye umarnin ne sakamakon cigaba da tattaunawa da kungiyar ta ke yi da hukumomin da abun ya shafa ,domin magance matsalolin da yan kungiyar suke fuskanta.

Idan za’a iya tunawa PRNigeria ta rawaito Kungiyar ta IPMAN ta baiwa ‘ya’yan ta umarnin rufe gidajen mai a fadin Nigeria, Inda Kuma kasa da sa’a guda ta janye umarnin.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp