Home General IPMAN Ta dakatar da shirin tafiya yajin aiki.

IPMAN Ta dakatar da shirin tafiya yajin aiki.

Kungiyar dillalan man fetur ta kasa ta janye umarnin da ta baiwa ‘ya’yan kungiyar na rufe gidajen mai a duk fadin Nigeria.

Sanarwar janyewar na dauke ne cikin wata sanarwa da shugaban kungiyar na kasa Alhaji Muhammad kuluwa ya sanyawa hannu kuma aka rabawa manema labarai.

Sanarwar ta ce an janye umarnin ne sakamakon cigaba da tattaunawa da kungiyar ta ke yi da hukumomin da abun ya shafa ,domin magance matsalolin da yan kungiyar suke fuskanta.

Idan za’a iya tunawa PRNigeria ta rawaito Kungiyar ta IPMAN ta baiwa ‘ya’yan ta umarnin rufe gidajen mai a fadin Nigeria, Inda Kuma kasa da sa’a guda ta janye umarnin.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto Dakarun Soji Sun Bankaɗo Wajen ƙera da Rarraba Bindigogi ga Ƴan Ta'addaJami'an DSS Sun Kama Tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche NnajiYan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man da ba su Rage Farashi ba NECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda 
X whatsapp