Home General zaben 2023- NRC ta dakatar zirga-zirgar Jiragen kasa a Nijeriya

zaben 2023- NRC ta dakatar zirga-zirgar Jiragen kasa a Nijeriya

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen ƙasa ta Najeriya za ta dakatar da sufurin jiragen ƙasa a faɗin ƙasar na wucin-gadi gabanin babban zaɓen ƙasar da ke tafe.

Wannan na kunshe ta cikin watar  sanarwar da hukumar ta fitar mai ɗauke da sa-hannun mataimakin daraktan yaɗa labarai na hukumar Yakub Mahmood.

sanarwa tace hanyoyin jiragen ƙasan da dakatarwar za ta shafa sun haɗa da Abuja zuwa Kaduna da Warri–Itakpe da Lagos–Ibadan, da kuma hanyar Iddo Lagas-Ijoko.

Haka ta ce ta ɗauki matakin ne domin bayar da dama ga ‘yan ƙasar su gudanar da zaɓukan dake tafe ‘yan kwanaki masu zuwa.

Sanarwar ta kara da cewa Dakatarwar wucin-gadin za ta fara ne daga ranar 25 zuwa 27 ga watan Fabrairun da muke ciki, kamar yadda yake kunshe cikin sanarwar da hukumar ta fitar.

“Haka kuma, hukumar na sanar da al’umma cewa za a maido da zirga-zirgar jiragen ƙasan daga ranar Talata 28 ga watan Fabrairu.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp