Home Labarai INEC ta dage zaben Gwamnoni da na ‘yan majalisar jihohi

INEC ta dage zaben Gwamnoni da na ‘yan majalisar jihohi

 

Hukumar zabe mai zaman kanta a Nijeriya  INEC ta dage gudanar da zaben Gwamnoni dana ‘Yan majalisar Jihohin kasar zuwa 18 ga watan Maris,  2023.

Guda cikin kwamishinonin hukumar ne ya sanar da Jaridar Punch daukar matakin duk da bai bayyana dalilin daukar matakin ba.

Tun da fari dai hukumar ta sanya ranar 11 ga watan Maris matsayin ranar da zata gudanar da zaben,  sai dai kuma wannan sanarwa ta tabbatar da karin mako guda kafin gudanar da shi.

Tun da fari dai Shugaban hukumar zaben da Kwamishinoninsa sun shiga wata ganawar sirri kan zaben Gwamnoni da na ‘yan Majalisar dokokin da misalin karfe 7 na daren Laraba.

PRNigeri Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp