Home Labarai LP ta dakatar da dan takarar ta na gwamna a jihar Kwara

LP ta dakatar da dan takarar ta na gwamna a jihar Kwara

Jam’iyyar Labour Party a jihar kwara ta dakatar da dan takarar dake mata takarar Gwamna a jihar Comrade Basambo Abubakar bisa zargin yunkurin cin amanar jam’iyyar wato Anty Party.

Shugaban jam’iyyar na jihar Chief Kehinde Rotimi, ne ya bayyana hakan ga manema labarai a illorin, inda ya ayyana dakatarwar ta sai baba ta gani, bisa zargin da ake masa na yin anty party tare da yada labaran kanzon kurege akan jam’iyyar.

In jiyo Basambo yayin da yake ganawa da manema labarai a Ilorin ranar litinin yana cewa jam’iyyar PDP ta LP a jihar kwara sun hade domin yin aiki wuri guda a zaben gwamna da na ‘yan majlisar jiha dake tafe a jihar.

Sai dai shugaban jam’iyyar ta LP dake karanta takaradar dakatarwar da jam’iyar tayi wa dan takarar Gwamnan yace kalaman say ace karo da matsayar jam’iyyar, haka kuma basi da hurumin yanke hukunci kan jam’iyyar a radin kan sa.

PRNigeria

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp