Home Labarai LP ta dakatar da dan takarar ta na gwamna a jihar Kwara

LP ta dakatar da dan takarar ta na gwamna a jihar Kwara

Jam’iyyar Labour Party a jihar kwara ta dakatar da dan takarar dake mata takarar Gwamna a jihar Comrade Basambo Abubakar bisa zargin yunkurin cin amanar jam’iyyar wato Anty Party.

Shugaban jam’iyyar na jihar Chief Kehinde Rotimi, ne ya bayyana hakan ga manema labarai a illorin, inda ya ayyana dakatarwar ta sai baba ta gani, bisa zargin da ake masa na yin anty party tare da yada labaran kanzon kurege akan jam’iyyar.

In jiyo Basambo yayin da yake ganawa da manema labarai a Ilorin ranar litinin yana cewa jam’iyyar PDP ta LP a jihar kwara sun hade domin yin aiki wuri guda a zaben gwamna da na ‘yan majlisar jiha dake tafe a jihar.

Sai dai shugaban jam’iyyar ta LP dake karanta takaradar dakatarwar da jam’iyar tayi wa dan takarar Gwamnan yace kalaman say ace karo da matsayar jam’iyyar, haka kuma basi da hurumin yanke hukunci kan jam’iyyar a radin kan sa.

PRNigeria

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp