Home Labarai NNPP ta zargi DSS da hada baki da Gwamnatin Jihar Kano

NNPP ta zargi DSS da hada baki da Gwamnatin Jihar Kano

Babbar jam’iyya adawa ta NNPP a jihar kano ta zargi daraktan DSS da hada baki da gwamnatin APC a jihar domin yin magudin zabe.

Jigo a jam’iyya kuma guda cikin ‘yan takarar sanata a shiyyar kano ta Arewa a zaben shekarar 2023 Dr. Baffa Bichi ne ya bayyana hakan yayin da yake ganawa da manema labarai a yammacin ranar laraba.

Haka kuma jam’iyyar ta zargi hukumar tsaro ta farin kaya da karawa daraktan hukumar wa’adin aiki kasancewar tuni ya zarta lokacin da doka ta tanadawa ma’aikacin gwamnati ya dauka wato dai shekaru yin ritayar sa.

A don haka jam’iyyar ta NNPP ta shirya gudanar da zanga -zangar lumana a ranar Alhamis 16 ga watan Maris 2023 a kan titin Kano Club dake jihar kano.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp