Home Labarai NNPP ta zargi DSS da hada baki da Gwamnatin Jihar Kano

NNPP ta zargi DSS da hada baki da Gwamnatin Jihar Kano

Babbar jam’iyya adawa ta NNPP a jihar kano ta zargi daraktan DSS da hada baki da gwamnatin APC a jihar domin yin magudin zabe.

Jigo a jam’iyya kuma guda cikin ‘yan takarar sanata a shiyyar kano ta Arewa a zaben shekarar 2023 Dr. Baffa Bichi ne ya bayyana hakan yayin da yake ganawa da manema labarai a yammacin ranar laraba.

Haka kuma jam’iyyar ta zargi hukumar tsaro ta farin kaya da karawa daraktan hukumar wa’adin aiki kasancewar tuni ya zarta lokacin da doka ta tanadawa ma’aikacin gwamnati ya dauka wato dai shekaru yin ritayar sa.

A don haka jam’iyyar ta NNPP ta shirya gudanar da zanga -zangar lumana a ranar Alhamis 16 ga watan Maris 2023 a kan titin Kano Club dake jihar kano.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto Dakarun Soji Sun Bankaɗo Wajen ƙera da Rarraba Bindigogi ga Ƴan Ta'addaJami'an DSS Sun Kama Tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche NnajiYan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man da ba su Rage Farashi ba NECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda 
X whatsapp