Home SIYASA Ba zamu baku kunya ba – Abba gida-gida

Ba zamu baku kunya ba – Abba gida-gida

Zababben Gwamnan Jihar kano Engr. Abba Kabir Yusuf, ya tabbarwa da cewa baza su bawa Al’ummar jihar kano kunya ba.

Abba Kabir ya bayyana hakan a shafin sa na yanar gizo Jim kasan bayan karbar rantsuwar kamar aiki.

“Cikin ikon Allah a wannan rana na karɓi rantsuwa a matsayin gwamnan jihar Kano wanda hakan ke nufin jagorancin al’ummar jihar Kano ya rataya a kaina daga wannan lokaci.

” Ɗinbin jama’ar da suka taru domin shaida wannan rantsuwa ya nusar da mu kan irin ƙalubalen dake gabanmu na hidimtawa al’umma.

” Ba za mu ba ku kunya ba da yardar Allah – AKY”

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp