Home SIYASA Ba zamu baku kunya ba – Abba gida-gida

Ba zamu baku kunya ba – Abba gida-gida

Zababben Gwamnan Jihar kano Engr. Abba Kabir Yusuf, ya tabbarwa da cewa baza su bawa Al’ummar jihar kano kunya ba.

Abba Kabir ya bayyana hakan a shafin sa na yanar gizo Jim kasan bayan karbar rantsuwar kamar aiki.

“Cikin ikon Allah a wannan rana na karɓi rantsuwa a matsayin gwamnan jihar Kano wanda hakan ke nufin jagorancin al’ummar jihar Kano ya rataya a kaina daga wannan lokaci.

” Ɗinbin jama’ar da suka taru domin shaida wannan rantsuwa ya nusar da mu kan irin ƙalubalen dake gabanmu na hidimtawa al’umma.

” Ba za mu ba ku kunya ba da yardar Allah – AKY”

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp