Home SIYASA Ba zamu baku kunya ba – Abba gida-gida

Ba zamu baku kunya ba – Abba gida-gida

Zababben Gwamnan Jihar kano Engr. Abba Kabir Yusuf, ya tabbarwa da cewa baza su bawa Al’ummar jihar kano kunya ba.

Abba Kabir ya bayyana hakan a shafin sa na yanar gizo Jim kasan bayan karbar rantsuwar kamar aiki.

“Cikin ikon Allah a wannan rana na karɓi rantsuwa a matsayin gwamnan jihar Kano wanda hakan ke nufin jagorancin al’ummar jihar Kano ya rataya a kaina daga wannan lokaci.

” Ɗinbin jama’ar da suka taru domin shaida wannan rantsuwa ya nusar da mu kan irin ƙalubalen dake gabanmu na hidimtawa al’umma.

” Ba za mu ba ku kunya ba da yardar Allah – AKY”

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto Dakarun Soji Sun Bankaɗo Wajen ƙera da Rarraba Bindigogi ga Ƴan Ta'addaJami'an DSS Sun Kama Tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche NnajiYan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man da ba su Rage Farashi ba NECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda 
X whatsapp