Home SIYASA Gwamnan jihar Kano ya kuma sanar da sabbin nada-naden mukamai

Gwamnan jihar Kano ya kuma sanar da sabbin nada-naden mukamai

Gwamnan jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya amince da nada karin mutane biyar a mukamai daban-daban.

Hakan na kunshe cikin wata sanarwa da babban Sakataren yada labaran gwamna Sanusi Bature Dawakin Tofa ya sanyawa hannu.

Sanarwar tace Wadanda aka nada sune kamar haka.

1. Engr. Garba Ahmed Bichi
Manajan Daraktan Hukumar Ruwa ta Jihar Kano

2. Dr. Rahila Mukhtar
Babban Sakataren Hukumar Kula da taimakekeniya Lafiya ta Jihar Kano (KCHMA).

4. Arc. Ibrahim Yakubu
Manajan Daraktan Hukumar Tsare Birane ta Jihar Kano (KNUPDA).

5. Abdulkadir Abdussalam
Akanta Janar na Jihar Kano

Sanarwar ta ce nan ba da jimawa ba za a sanar da lokacin da za’a rantsar da wadanda aka nada domin ba su damar sauke nauyin da aka dora musu nan take.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp