Home SIYASA Tinubu na ganawa da Kwankwaso a fadar shugaban kasa

Tinubu na ganawa da Kwankwaso a fadar shugaban kasa

Rahotannin na Daga Nijeriya na bayyana cewa Shugaba Bola Tinubu yana ganawar sirri da tsohon gwamnan jihar kano Rabiu Kwankwaso wanda ya yiwa jam’iyyar (NNPP) takarar shugaban kasa.

Kwankwaso, wanda tsohon Ministan Tsaro ne, Kuma suna da kyakyawar alaka da Tinubu, wanda a lokuta daban-daban ya bayyana shugaba mai ci a matsayin wanda yasan dabarun iya mulki.

Idan dai za’a iya tunawa PRNigeria hausa ta ruwaito cewa  a kwanakin baya kafin rantsar da shugaban ƙasar sai da Kwankwaso suka gana da shugaban ƙasar a birnin faransa.

Sai dai ganawar Tinubu da Kwankwason ta jawo cheche-chekuche a jihar kano, musamman yadda aka tsinkayi wata murya da ake zargi ta tsohon gwamnan kano Ganduje yana kokawa game da ganawar Tinubu da Kwankwason.

PRNigeria hausa

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp