Home SIYASA Da na hadu da Kwankwaso dana zabga masa Mari – Ganduje

Da na hadu da Kwankwaso dana zabga masa Mari – Ganduje

Tsohon Gwamna Abdullahi Ganduje ya ce da ya sami Engr. Rabiu Musa Kwankwaso, a fadar shugaban kasa da ya mare shi .

An ruwaito cewa Kwankwaso ya gana da shugaban kasa Bola Tinubu a fadar shugaban kasa a ranar Juma’a.

manema labaran fadar shugaban kasa, bayan ganawarsa da Tinubu kan matsalar tsaro a jihar Kano biyo bayan rushe gine-gine da gwamnatin Gwamna Abba Kabir Yusuf ta yi, Ganduje ya nuna rashin jin dadinsa.

Na san yana cikin gidan amma ba mu hadu ba. Watakila da mun hadu da zan iya marin shi.”

Jaridar Daily trust ta rawaito Ganduje ya ce an yi rushe-rushen ne ba tare da gudanar da wani bincike ba ko kuma bayar da sanarwar da ta dace daidai da tanadin dokar amfani da filaye ta jihar.

Tsohon gwamnan ya ce ya yi dogon bayani a kan lamarin yayin da ya ke bai wa shugaban kasa labarin, ya kuma kai karar sufeto Janar na ‘yan sandan Najeriya Usman Alkali Baba, da shaidar bidiyon yadda aka yi wawason dukiyar jama’a da barnar da ita.

Ya ce Gwamnan wanda ya bayyana a matsayin “Solo” Kwankwaso bai ji dadi ba saboda Allah wadai da aka yi masa.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp