Home Labarai Tinubu ya dakatar da Gwamnan babban bankin kasar

Tinubu ya dakatar da Gwamnan babban bankin kasar

Shugaban Nijeriya Bola Ahmad Tinubu ya dakatar da Gwamnan babban bankin kasar Godwin Emeifele.

Wannan ya biyo bayan binciken da ake kan ofishin sa da kuma wani kudiri na sabuwar Gwamnatin na yin garanbawul ga fannin kudi domin bunkasa  tattalin Arziki.

Ta cikin wata sanarwa da ta fito daga ofishin daraktan yada labaran Ofishin Sakataren gwamnatin tarayyar Nijeriya Willie Bassey, inda sanarwar ta Umarci Emefiele daya gaggauta miki aikin ga mataimakin sa wato daraktan ayyuka na babban bankin kasar, wanda zai kasance mukaddashi Gwamnan kafin a kammala bincike.

Ba wannan ne karin farko ba a Najeriya da Gwamnati ke dakatar da Gwamnan bankin kasar ba ko a lokaci Mulkin tsohon shugaban kasar Godlook Jonathan sai da ya Umarci dakatar da Gwamnan babban bankin kasar Sunusi Lamido Sunusi.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp