Home Labarai Tinubu ya dakatar da Gwamnan babban bankin kasar

Tinubu ya dakatar da Gwamnan babban bankin kasar

Shugaban Nijeriya Bola Ahmad Tinubu ya dakatar da Gwamnan babban bankin kasar Godwin Emeifele.

Wannan ya biyo bayan binciken da ake kan ofishin sa da kuma wani kudiri na sabuwar Gwamnatin na yin garanbawul ga fannin kudi domin bunkasa  tattalin Arziki.

Ta cikin wata sanarwa da ta fito daga ofishin daraktan yada labaran Ofishin Sakataren gwamnatin tarayyar Nijeriya Willie Bassey, inda sanarwar ta Umarci Emefiele daya gaggauta miki aikin ga mataimakin sa wato daraktan ayyuka na babban bankin kasar, wanda zai kasance mukaddashi Gwamnan kafin a kammala bincike.

Ba wannan ne karin farko ba a Najeriya da Gwamnati ke dakatar da Gwamnan bankin kasar ba ko a lokaci Mulkin tsohon shugaban kasar Godlook Jonathan sai da ya Umarci dakatar da Gwamnan babban bankin kasar Sunusi Lamido Sunusi.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp