Home SIYASA Tinubu ya sanya mutum 2 daga Kano cikin kunshin Ministocin sa

Tinubu ya sanya mutum 2 daga Kano cikin kunshin Ministocin sa

Rahotanni daga Nijeriya na bayyana cewa tun Bayan sunan mutum 28 da gwamnatin shugaba Tinubu ta aika  Majalisar Dattawa, Fadar Shugaban Najeriya ta aika ƙarin mutum 19 a yau Laraba domin tantance su a matsayin ministoci.

Ga sunayen da Shugaban Majalisa Godswill Akpabio ya karanto kamar haka:

Abdullahi Tijjani Gwarzo

Bosun Tijjani

Maryam Shetti

Ishak Salako

Bosun Tijjani

Tunji Alausa

Tanko Sunun

Adegboyega Oyetola

Atiku Bagudu

Bello Matawalle

Ibrahim Geidam

Simon Lalong

Lola Adejo

Shuaibu Abubakar

Tahir Mamman

Aliyu Sabi Abdullahi

Alkali Ahmed

Heneken Lakpobiri

Uba Maigari

Zephaniah Jissalo

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
https://nnn.ng/image-compressor/
Latest News
Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto Dakarun Soji Sun Bankaɗo Wajen ƙera da Rarraba Bindigogi ga Ƴan Ta'addaJami'an DSS Sun Kama Tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche NnajiYan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man da ba su Rage Farashi ba NECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda 
X whatsapp