Home DUNIYA Maryam Shatty ta magantu bayan sauya sunanta da Dr Mai Riga

Maryam Shatty ta magantu bayan sauya sunanta da Dr Mai Riga

Maryam Shatty ta magantu bisa sauya sunan ta da shugaban Nijeriya Bola Ahmad Tinubu yayi cikin kunshin Ministocinsa da ya aikawa majalisar dattijai domin tantancewa.

Ta cikin shafin ta na twitter Maryam ta bayyana cewa, “yanzu ta sami Labarin cewa shugaban ya aiki da sunan Dr Mairiga domin ya maye gurbin ta,”

“zan kasance mai godiya gami da biyayya bisa matakin shugaban kasa na

Wannan dai na zuwa ne tun bayan zaman majalisar dattawan na ranar Juma’a, inda Shugaban majalisar ya karanta wata wasika da Tinubu ya aika masa na sauya sunan Maryam Shatty tare da karin sunan mutum daya.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp