Home DUNIYA Maryam Shatty ta magantu bayan sauya sunanta da Dr Mai Riga

Maryam Shatty ta magantu bayan sauya sunanta da Dr Mai Riga

Maryam Shatty ta magantu bisa sauya sunan ta da shugaban Nijeriya Bola Ahmad Tinubu yayi cikin kunshin Ministocinsa da ya aikawa majalisar dattijai domin tantancewa.

Ta cikin shafin ta na twitter Maryam ta bayyana cewa, “yanzu ta sami Labarin cewa shugaban ya aiki da sunan Dr Mairiga domin ya maye gurbin ta,”

“zan kasance mai godiya gami da biyayya bisa matakin shugaban kasa na

Wannan dai na zuwa ne tun bayan zaman majalisar dattawan na ranar Juma’a, inda Shugaban majalisar ya karanta wata wasika da Tinubu ya aika masa na sauya sunan Maryam Shatty tare da karin sunan mutum daya.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
https://nnn.ng/image-compressor/
Latest News
Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto Dakarun Soji Sun Bankaɗo Wajen ƙera da Rarraba Bindigogi ga Ƴan Ta'addaJami'an DSS Sun Kama Tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche NnajiYan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man da ba su Rage Farashi ba NECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda 
X whatsapp