Home Labarai Hukumar immigration a jihar kano ta yi bikin cika shekaru 60

Hukumar immigration a jihar kano ta yi bikin cika shekaru 60

Shugaban hukumar kula da shige da fice ta kasa reshan jihar Kano, AD Bagari, yace hukumar ta sami tarin nasarari tun bayan kafuwarta a shekarar 1963, bama a jihar kano ba har a kasa baki daya.

AD Bagari ya bayyana hakan ne yayi zantawarsa da manema labarai, jim kadan bayan kammala taron bikin cika shekaru 60 da kafa hukumar.

A cewar sa amfani da hanyoyin zamani wajen hana kwararar baki ba bisa ka’ida ba zuwa kasar nan suma sun taka muhimmiyar rawa waje daga martabar hukumar a kasashen duniya.

PRNigeria ta rawaito cewa, taron ya sami halartar Mai martaba sarkin Kano Alh. Aminu Ado Bayero bisa wakilcin malam Lamido Abubakar Bayare Bunun Kano, Sheik Khalil Ahmad Adamawa wakilin masarautar Saudiya da sauran manyan baki daga kasashe makotan Nijeriya da sauran kasashen duniya.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp