Home Labarai Sojojin Nijeriya sun hallaka ‘yan ta’adda 5 a jihar Kebbi

Sojojin Nijeriya sun hallaka ‘yan ta’adda 5 a jihar Kebbi

Sojojin Nijeriya

Dakarun sojojin Nijeriya sun sami nasarar kama ‘yan ta’adda 5 tare da hallaka jagoran su Mai-Nasara a dajin Sangeko dake jihar Kebbi.

Daraktan tsaro a birnin kebbi Alhaji. AbdulRahman Usman ya tabbatar da hakan ga manema labarai a ranar talata.

Ya kuma yaba da kokarin dakarun sojin na taimakawa Al’umma domin yaki da matsalar rashin tsaro dake addabar su.

“tallafin da kuke bayarwa na taka muhimmiyar rawa ga jami’an tsaro wajen ganin sun cimma muradin su na tabbatar da kawar da rashin tsaro tare da dawo da zaman lafiya a kasa baki daya.

“kowa na da rawar da zai taka a lamarin tsaro, don haka, yana da kyawon gaske al’umma su sanya hannun wajen tattafawa hukumomin tsaron a dukkan ayyukan da suke domin ganin sun sami nasara,” kamar yadda ya bayyana.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp