Home Labarai Sojojin Nijeriya sun hallaka ‘yan ta’adda 5 a jihar Kebbi

Sojojin Nijeriya sun hallaka ‘yan ta’adda 5 a jihar Kebbi

Sojojin Nijeriya

Dakarun sojojin Nijeriya sun sami nasarar kama ‘yan ta’adda 5 tare da hallaka jagoran su Mai-Nasara a dajin Sangeko dake jihar Kebbi.

Daraktan tsaro a birnin kebbi Alhaji. AbdulRahman Usman ya tabbatar da hakan ga manema labarai a ranar talata.

Ya kuma yaba da kokarin dakarun sojin na taimakawa Al’umma domin yaki da matsalar rashin tsaro dake addabar su.

“tallafin da kuke bayarwa na taka muhimmiyar rawa ga jami’an tsaro wajen ganin sun cimma muradin su na tabbatar da kawar da rashin tsaro tare da dawo da zaman lafiya a kasa baki daya.

“kowa na da rawar da zai taka a lamarin tsaro, don haka, yana da kyawon gaske al’umma su sanya hannun wajen tattafawa hukumomin tsaron a dukkan ayyukan da suke domin ganin sun sami nasara,” kamar yadda ya bayyana.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp