Home Labarai Tinubu ya bukaci majalisar wakilai ta amincewa da kasafin tiriliyan 2.1

Tinubu ya bukaci majalisar wakilai ta amincewa da kasafin tiriliyan 2.1

Hoton Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu ya rubutawa majalisar wajilan Nijeriya wasika kan su amince da kwarya-kwaryar kasafin kudi na naira tiriliyan 2.1 domin kara albashin ma’aikata da kuma wasu sabgogi tsaro da sauransu.

Haka kuma shugaban ya aikewa majalisar da tsarin kasha matsakaici na tsakanin shekarar 2024-2026 zuwa ga majalisar.

A ranar litinin, majalisar zartarwa ta tarayya (FEC) ta amince da Karin kasafin kudin shekarar 2023 na  naira tiriliyan 2.1.

Yayin da yake ganawa da manema labarai jim kadan bayan fitowa daga taron  majalisar ta tattalin arzikin a Abuja, ministan kasafi da tsare-tsare, Atiku Bagudu, yace an amince da kasafin ne domin magance wasu lamurran kudi na gaggawa

Ministan ya bayyana cewa “Majalisar ta amince da kwarya-kwaryar kasafin da aka bukata matsayin kasha na biyu a shekarar 2023,”.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp