Home Labarai Tinubu ya bukaci majalisar wakilai ta amincewa da kasafin tiriliyan 2.1

Tinubu ya bukaci majalisar wakilai ta amincewa da kasafin tiriliyan 2.1

Hoton Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu ya rubutawa majalisar wajilan Nijeriya wasika kan su amince da kwarya-kwaryar kasafin kudi na naira tiriliyan 2.1 domin kara albashin ma’aikata da kuma wasu sabgogi tsaro da sauransu.

Haka kuma shugaban ya aikewa majalisar da tsarin kasha matsakaici na tsakanin shekarar 2024-2026 zuwa ga majalisar.

A ranar litinin, majalisar zartarwa ta tarayya (FEC) ta amince da Karin kasafin kudin shekarar 2023 na  naira tiriliyan 2.1.

Yayin da yake ganawa da manema labarai jim kadan bayan fitowa daga taron  majalisar ta tattalin arzikin a Abuja, ministan kasafi da tsare-tsare, Atiku Bagudu, yace an amince da kasafin ne domin magance wasu lamurran kudi na gaggawa

Ministan ya bayyana cewa “Majalisar ta amince da kwarya-kwaryar kasafin da aka bukata matsayin kasha na biyu a shekarar 2023,”.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
https://nnn.ng/image-compressor/
Latest News
Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto Dakarun Soji Sun Bankaɗo Wajen ƙera da Rarraba Bindigogi ga Ƴan Ta'addaJami'an DSS Sun Kama Tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche NnajiYan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man da ba su Rage Farashi ba NECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda 
X whatsapp