Home Labarai Sojojin Nijeriya sun kubutar da mutum 30 a dajin Sokoto 

Sojojin Nijeriya sun kubutar da mutum 30 a dajin Sokoto 

Dakarun sojojin Nijeriya sun kubutar da mutanen 30 da ‘yan ta’ addan suka yi garkuwa da su a jihar Sokoto.

Wata majiya daga rundunar tsaron ta shaida wa PRNigeria cewa, mutanen sun shaki iskar ‘yanci ne, bayan da dakarun sojoji karkashin rundunar Operation Hadarin daji ta gudanar da atisayen sharar dajin.

Sanarwar ta ce dakarun sun sami wannan Nasara ne a dajin Buank dake kauyen Alya Fulani a karamar hukumar Tanga a dake Jihar ta Sokoto.

Majiyar da ta bukaci a saka ye sunanta ta ce sojojin sun tarwatsa dukkan maboyar ‘yan bindiga/’ yan Ta’adda dake dajin.

Haka Kuma ya tabbatar da cewa yayi har in ‘yan bindigar sun gudu sun bar maboyar kafin karaso war su.

Haka Kuma dakarun sun isa kauyen Goboro inda suka kubutar da wata mace da ‘ yan ta’addan suka yi garkuwa da ita.

PRNigeria ta tattara cewa hazikin hadin gwiwar Jami’an tsaron dake yankin Arewa maso yammacin Nijeriya  Operation Hadarin Daji, karkashin kwamandan rundunar Manjo Janar Godwin Mutkut

By PRNigeria

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp