Home Labarai Sojojin Nijeriya sun kubutar da mutum 30 a dajin Sokoto 

Sojojin Nijeriya sun kubutar da mutum 30 a dajin Sokoto 

Dakarun sojojin Nijeriya sun kubutar da mutanen 30 da ‘yan ta’ addan suka yi garkuwa da su a jihar Sokoto.

Wata majiya daga rundunar tsaron ta shaida wa PRNigeria cewa, mutanen sun shaki iskar ‘yanci ne, bayan da dakarun sojoji karkashin rundunar Operation Hadarin daji ta gudanar da atisayen sharar dajin.

Sanarwar ta ce dakarun sun sami wannan Nasara ne a dajin Buank dake kauyen Alya Fulani a karamar hukumar Tanga a dake Jihar ta Sokoto.

Majiyar da ta bukaci a saka ye sunanta ta ce sojojin sun tarwatsa dukkan maboyar ‘yan bindiga/’ yan Ta’adda dake dajin.

Haka Kuma ya tabbatar da cewa yayi har in ‘yan bindigar sun gudu sun bar maboyar kafin karaso war su.

Haka Kuma dakarun sun isa kauyen Goboro inda suka kubutar da wata mace da ‘ yan ta’addan suka yi garkuwa da ita.

PRNigeria ta tattara cewa hazikin hadin gwiwar Jami’an tsaron dake yankin Arewa maso yammacin Nijeriya  Operation Hadarin Daji, karkashin kwamandan rundunar Manjo Janar Godwin Mutkut

By PRNigeria

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp