Home Labarai Sojojin Nijeriya sun kubutar da mutum 30 a dajin Sokoto 

Sojojin Nijeriya sun kubutar da mutum 30 a dajin Sokoto 

Dakarun sojojin Nijeriya sun kubutar da mutanen 30 da ‘yan ta’ addan suka yi garkuwa da su a jihar Sokoto.

Wata majiya daga rundunar tsaron ta shaida wa PRNigeria cewa, mutanen sun shaki iskar ‘yanci ne, bayan da dakarun sojoji karkashin rundunar Operation Hadarin daji ta gudanar da atisayen sharar dajin.

Sanarwar ta ce dakarun sun sami wannan Nasara ne a dajin Buank dake kauyen Alya Fulani a karamar hukumar Tanga a dake Jihar ta Sokoto.

Majiyar da ta bukaci a saka ye sunanta ta ce sojojin sun tarwatsa dukkan maboyar ‘yan bindiga/’ yan Ta’adda dake dajin.

Haka Kuma ya tabbatar da cewa yayi har in ‘yan bindigar sun gudu sun bar maboyar kafin karaso war su.

Haka Kuma dakarun sun isa kauyen Goboro inda suka kubutar da wata mace da ‘ yan ta’addan suka yi garkuwa da ita.

PRNigeria ta tattara cewa hazikin hadin gwiwar Jami’an tsaron dake yankin Arewa maso yammacin Nijeriya  Operation Hadarin Daji, karkashin kwamandan rundunar Manjo Janar Godwin Mutkut

By PRNigeria

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto Dakarun Soji Sun Bankaɗo Wajen ƙera da Rarraba Bindigogi ga Ƴan Ta'addaJami'an DSS Sun Kama Tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche NnajiYan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man da ba su Rage Farashi ba NECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda 
X whatsapp