Home Labarai Sojojin Nijeriya sun kubutar da mutum 30 a dajin Sokoto 

Sojojin Nijeriya sun kubutar da mutum 30 a dajin Sokoto 

Dakarun sojojin Nijeriya sun kubutar da mutanen 30 da ‘yan ta’ addan suka yi garkuwa da su a jihar Sokoto.

Wata majiya daga rundunar tsaron ta shaida wa PRNigeria cewa, mutanen sun shaki iskar ‘yanci ne, bayan da dakarun sojoji karkashin rundunar Operation Hadarin daji ta gudanar da atisayen sharar dajin.

Sanarwar ta ce dakarun sun sami wannan Nasara ne a dajin Buank dake kauyen Alya Fulani a karamar hukumar Tanga a dake Jihar ta Sokoto.

Majiyar da ta bukaci a saka ye sunanta ta ce sojojin sun tarwatsa dukkan maboyar ‘yan bindiga/’ yan Ta’adda dake dajin.

Haka Kuma ya tabbatar da cewa yayi har in ‘yan bindigar sun gudu sun bar maboyar kafin karaso war su.

Haka Kuma dakarun sun isa kauyen Goboro inda suka kubutar da wata mace da ‘ yan ta’addan suka yi garkuwa da ita.

PRNigeria ta tattara cewa hazikin hadin gwiwar Jami’an tsaron dake yankin Arewa maso yammacin Nijeriya  Operation Hadarin Daji, karkashin kwamandan rundunar Manjo Janar Godwin Mutkut

By PRNigeria

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp