Home Labarai Yadda dakarun sojojin saman Nijeriya suka tarwatsa maboyar ‘yan Boko Haram

Yadda dakarun sojojin saman Nijeriya suka tarwatsa maboyar ‘yan Boko Haram

Dakarun sojojin saman Nijeriya sun tarwatsa maboyar ‘yan ta’addan boko haram dake tsaunin Mandara, inda suka halaka Abu Asad da wasu mayakan kungiyar.

Wannan na kunshe ta cikin wata sanarwa da daraktan yada labaran rundunar Air Commodore Edward Gabkwet, inda ya ce dakarun a wani atisayen sama da suka gudanar karkashin rundunar Operation hadin kai a ranar juma’a kan wata maboyar mayakan na boko haram.

Ta cikin wani hoto da aka dauka ta sama ya nuna yadda mayakan ke wani taro da ake zargin babban hari suke kitsawa.

An lura da ‘ yan ta’addanci fiye da 100 da suke da makamai masu nauyi suna yin wasa kuma suna tafiya a cikin gini da ke da jirgin sojoji huɗu.

Haka kuma an hangi ‘yan ta’addan fiye da 100 dauke da manyan makamai na kewaye a yankin da wasu motocin yaki.

The aftermath of the air strike revealed that 2 out of the 3 structures, as well as the entire troop carriers were destroyed. There are also indications that Abu Asad, a key figure in the Ali Ngulde group under Boko Haram, as well as other terrorists like Ibrahim Nakeeb, Mujaheed Dimtu, Mustafa Munzir and several fighters were among the several terrorists eliminated in the air strike.

A yayin wannan farmaki dakarun sun sami nasarar hallaka shugaban jagoran boko Haram Abu Asad da wani Ali Ngulde da kuma wasu ‘yan ta’adda kamar Ibrahim Nakeeb, Mujaheed Dimtu, Mustafa Munzir da kuma mayaka kungiyar da dama.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp