Home Labarai Yadda dakarun sojojin saman Nijeriya suka tarwatsa maboyar ‘yan Boko Haram

Yadda dakarun sojojin saman Nijeriya suka tarwatsa maboyar ‘yan Boko Haram

Dakarun sojojin saman Nijeriya sun tarwatsa maboyar ‘yan ta’addan boko haram dake tsaunin Mandara, inda suka halaka Abu Asad da wasu mayakan kungiyar.

Wannan na kunshe ta cikin wata sanarwa da daraktan yada labaran rundunar Air Commodore Edward Gabkwet, inda ya ce dakarun a wani atisayen sama da suka gudanar karkashin rundunar Operation hadin kai a ranar juma’a kan wata maboyar mayakan na boko haram.

Ta cikin wani hoto da aka dauka ta sama ya nuna yadda mayakan ke wani taro da ake zargin babban hari suke kitsawa.

An lura da ‘ yan ta’addanci fiye da 100 da suke da makamai masu nauyi suna yin wasa kuma suna tafiya a cikin gini da ke da jirgin sojoji huɗu.

Haka kuma an hangi ‘yan ta’addan fiye da 100 dauke da manyan makamai na kewaye a yankin da wasu motocin yaki.

The aftermath of the air strike revealed that 2 out of the 3 structures, as well as the entire troop carriers were destroyed. There are also indications that Abu Asad, a key figure in the Ali Ngulde group under Boko Haram, as well as other terrorists like Ibrahim Nakeeb, Mujaheed Dimtu, Mustafa Munzir and several fighters were among the several terrorists eliminated in the air strike.

A yayin wannan farmaki dakarun sun sami nasarar hallaka shugaban jagoran boko Haram Abu Asad da wani Ali Ngulde da kuma wasu ‘yan ta’adda kamar Ibrahim Nakeeb, Mujaheed Dimtu, Mustafa Munzir da kuma mayaka kungiyar da dama.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp