Home Labarai Yadda dakarun sojojin saman Nijeriya suka tarwatsa maboyar ‘yan Boko Haram

Yadda dakarun sojojin saman Nijeriya suka tarwatsa maboyar ‘yan Boko Haram

Dakarun sojojin saman Nijeriya sun tarwatsa maboyar ‘yan ta’addan boko haram dake tsaunin Mandara, inda suka halaka Abu Asad da wasu mayakan kungiyar.

Wannan na kunshe ta cikin wata sanarwa da daraktan yada labaran rundunar Air Commodore Edward Gabkwet, inda ya ce dakarun a wani atisayen sama da suka gudanar karkashin rundunar Operation hadin kai a ranar juma’a kan wata maboyar mayakan na boko haram.

Ta cikin wani hoto da aka dauka ta sama ya nuna yadda mayakan ke wani taro da ake zargin babban hari suke kitsawa.

An lura da ‘ yan ta’addanci fiye da 100 da suke da makamai masu nauyi suna yin wasa kuma suna tafiya a cikin gini da ke da jirgin sojoji huɗu.

Haka kuma an hangi ‘yan ta’addan fiye da 100 dauke da manyan makamai na kewaye a yankin da wasu motocin yaki.

The aftermath of the air strike revealed that 2 out of the 3 structures, as well as the entire troop carriers were destroyed. There are also indications that Abu Asad, a key figure in the Ali Ngulde group under Boko Haram, as well as other terrorists like Ibrahim Nakeeb, Mujaheed Dimtu, Mustafa Munzir and several fighters were among the several terrorists eliminated in the air strike.

A yayin wannan farmaki dakarun sun sami nasarar hallaka shugaban jagoran boko Haram Abu Asad da wani Ali Ngulde da kuma wasu ‘yan ta’adda kamar Ibrahim Nakeeb, Mujaheed Dimtu, Mustafa Munzir da kuma mayaka kungiyar da dama.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto Dakarun Soji Sun Bankaɗo Wajen ƙera da Rarraba Bindigogi ga Ƴan Ta'addaJami'an DSS Sun Kama Tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche NnajiYan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man da ba su Rage Farashi ba NECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda 
X whatsapp