Home Labarai shugaban hukumar NAHCON ya bukaci a rage kudin Hajjin bana.

shugaban hukumar NAHCON ya bukaci a rage kudin Hajjin bana.

Mukaddashin shugaban hukumar NAHCON, Malam Jalal Ahmad Arabi, ya bukaci hukumomin jin dadin Alhazai na jihohin Nijeriya da su yi dukkan mai yiwuwa wajen ganin sun rage kudin hajjin shekarar 2024.

ya bayyana hakan ne ranar Alhamis yayin da yake karbar bakuncin sakatarori da shuwagabannin, da kuma shuwagabannin sojojin Nijeriya a shalkwatar hukumar dake birnin tarayya Abuja.

haka kuma ya bukaci su dasu sanya kudin da suka karba zuwa yanzu a asusun hukumar ta NAHCON, domin adadin kudin su zasu bayyana mataki na gaba da za’a dauka.

“babu lokaci, ya kamata ku sanya kudin da kuka karba a Asusun NAHCON, domin yin shirye 0 shiryen farko kafin aikin Hajjin, gami da ziyara domin kulla alaka da ayyukan da za’a gudanar a yayin aikin hajjin.

“ta yadda mutanen mu zasu gansu da kokarin mu da nasarorin da zamu samu sakamakon shirin da mukayi don aikin hajjin shekarar 2024 ya zo cikin sauki,” a cewar sa.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp