Home Labarai shugaban hukumar NAHCON ya bukaci a rage kudin Hajjin bana.

shugaban hukumar NAHCON ya bukaci a rage kudin Hajjin bana.

Mukaddashin shugaban hukumar NAHCON, Malam Jalal Ahmad Arabi, ya bukaci hukumomin jin dadin Alhazai na jihohin Nijeriya da su yi dukkan mai yiwuwa wajen ganin sun rage kudin hajjin shekarar 2024.

ya bayyana hakan ne ranar Alhamis yayin da yake karbar bakuncin sakatarori da shuwagabannin, da kuma shuwagabannin sojojin Nijeriya a shalkwatar hukumar dake birnin tarayya Abuja.

haka kuma ya bukaci su dasu sanya kudin da suka karba zuwa yanzu a asusun hukumar ta NAHCON, domin adadin kudin su zasu bayyana mataki na gaba da za’a dauka.

“babu lokaci, ya kamata ku sanya kudin da kuka karba a Asusun NAHCON, domin yin shirye 0 shiryen farko kafin aikin Hajjin, gami da ziyara domin kulla alaka da ayyukan da za’a gudanar a yayin aikin hajjin.

“ta yadda mutanen mu zasu gansu da kokarin mu da nasarorin da zamu samu sakamakon shirin da mukayi don aikin hajjin shekarar 2024 ya zo cikin sauki,” a cewar sa.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto Dakarun Soji Sun Bankaɗo Wajen ƙera da Rarraba Bindigogi ga Ƴan Ta'addaJami'an DSS Sun Kama Tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche NnajiYan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man da ba su Rage Farashi ba NECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda 
X whatsapp