Home Labarai Kananan hukumomin Kano sun Maka Gwamnatin jihar a gaban kotu

Kananan hukumomin Kano sun Maka Gwamnatin jihar a gaban kotu

Shuwagabannin Kananan hukumomin Kano 44 sun Maka Gwamnatin jihar a gaban kotun tarayya Bisa Zargin ta da Kokarin dibar kudinsu Domin Tayi Aikin Wasu Gadoji a birnin jihar.

A ta cikin takardar Karar mai Lamba FHC/ABJ/CS/1733/2023, Shuwagabannin Kananan Hukumomin Sunyi Karar Gwamnatin Kano ne, Da Kwamishinan Shari’a Na jihar dama Akanta Janar na jihar.

Wannan na matsayin wani matakai kan yunkurin gwamnatin jihar na taba musu kudadensu na cikin asusun hadaka da sukeyi da ita (Joint Account) sakamakon abinda sukace ana kokarin dibar kudin a aikin gadojin Dan Agundi da ta Tal’udu.

Takardar mai Dauke da Kwanan Watan Jumu’a 29 Ga Watan Disambar ta Roki Kotun Data Hana Gwamnatin Kano Taba musu Kudin domin yin aikin gadojin Guda Biyu.

PRNigeria ta tabbatar da ganin ya  Shirye-Shiryen Gwamnatin Kano yayi nisa Wajen Fara ayyukan Guda Biyu.

PRNigeria hausa

 

 

 

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp