Home Labarai Shugaba ‘Yan sanda ya kai ziyarar Filato

Shugaba ‘Yan sanda ya kai ziyarar Filato

Babban sufeton ‘yan sandan Najeriya ya ba da umarnin tura jami’ai da kayan aiki na musamman zuwa jihar Filato kwanaki ƙalilan bayan hare-haren da suka yi sanadin kashe kusan mutum 200.

Babban Sufeton Kayode Adeolu Egbetokun ya bayyana haka a cikin wata sanarwa da rundunar ta wallafa a shafinta na sada zumunta, wadda ta sanar da ziyarar da shugaban ‘yan sandan ya kai zuwa jihar ta Filato.

Ya kuma ba da umarni ga mataimakin babban sufeto shiyya ta 4 ya koma jihar Filato da aiki nan take.

Majalisar Ɗinkin Duniya ta yi kira ga hukumomin Najeriya su gudanar da bincike kan hare-haren na jajiberen Kirsimeti.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto Dakarun Soji Sun Bankaɗo Wajen ƙera da Rarraba Bindigogi ga Ƴan Ta'addaJami'an DSS Sun Kama Tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche NnajiYan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man da ba su Rage Farashi ba NECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda 
X whatsapp