Home Labarai Shugaba ‘Yan sanda ya kai ziyarar Filato

Shugaba ‘Yan sanda ya kai ziyarar Filato

Babban sufeton ‘yan sandan Najeriya ya ba da umarnin tura jami’ai da kayan aiki na musamman zuwa jihar Filato kwanaki ƙalilan bayan hare-haren da suka yi sanadin kashe kusan mutum 200.

Babban Sufeton Kayode Adeolu Egbetokun ya bayyana haka a cikin wata sanarwa da rundunar ta wallafa a shafinta na sada zumunta, wadda ta sanar da ziyarar da shugaban ‘yan sandan ya kai zuwa jihar ta Filato.

Ya kuma ba da umarni ga mataimakin babban sufeto shiyya ta 4 ya koma jihar Filato da aiki nan take.

Majalisar Ɗinkin Duniya ta yi kira ga hukumomin Najeriya su gudanar da bincike kan hare-haren na jajiberen Kirsimeti.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp