Home Labarai Sojoji sun hallaka jagoran ISWAP a jihar Borno

Sojoji sun hallaka jagoran ISWAP a jihar Borno

Dakarun sojin saman Nijeriya sun sami nasarar hallaka jagoran mayakan ISWAP Ba’a Shuwa a jihar Borno.

Harin na ranar talata yayi sanadiyar mutuwar mayakan na ISWAP da dama sun.
Zagazola Makama mai bincike kan lamurran da suka shafi tsaro a yankin tafkin Chadi, ya ruwaito cewa harin da yayi sanadiyar Shuwa ya auku ne a Kwatan Dilla, dake karamar hukumar Abadam ta jihar Borno.

Yace hotuna sun nuna yadda gawarwakin mayakan da aka hallaka ke kwance.
Mayakan dai na boye a wata maboyar su domin gujewa luguden wuta da sojojin ke yi a yankin Timbuktu triangle.

Shuwa ya zama jagoran ISWAP a shekarar 2021, bayan mutuwar Abubakar Shekau.
Haka Kuma ya jagoranci gudanar da ayyukan ta’addanci Chiralia, Markas Kauwa, Abirma, Buk, Abulam, Dusula, Abbagajiri, Gorgore da sauran yankuna da dama na Timbuktu da Alagarno a jihar Borno.

Shuwa da tawagar sa na da alhakin hare-haren bama bamai a garuruwan Damaturu-Maiduguri, Askira, Buratai, Buni Yadi, Buni Gari, Gaidam da sauran yankunan dake jihohin Borno da Yobe.

PRNigeria hausa

 

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp