Home Labarai Gwamnatin tarayya ta kara ranar Alhamis matsayin ranar hutun sallah

Gwamnatin tarayya ta kara ranar Alhamis matsayin ranar hutun sallah

Gwamnatin tarayyar Nijeriya ta ayyana ranar Alhamis 11 ga watan Afrilu, 2024 matsayin Kari cikin ranakun hutu a kasar, a wani bangare na bukukuwan karamar sallah ta shekarar 1445 bayan hijra.

Wannan na kunshe ne ta cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun babban sakatariyar ma’aikatar cikin gida Dr. Aishetu Gogo Ndayako.

Sanarwar ta ambaci ministan ma’aikatar Dr. Olubunmi Tunji-Ojo, na taya daukacin Al’ummar Musulmin kasar murnar kamala ibadar azumin watan Ramadan cikin kwanciyar hankali, inda kuma ya bayyana kudirin shugaban kasar Bola Ahmad Tinubu na samawa ‘yan kasar kyakkyawan yanayi.

Idan zamu iya tunawa jaridar PRNigeria ta ambaci ministan ya ayyana ranar talata 9 da kuma 10 ga watan Afrilun, 2024 matsayin ranakun hutun karamar a kasar.

 PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp