Home General Majalisar Dattijai ta bukaci Gwamnatin Tarayya ta cigaba da biyan ma’aikta tsohon...

Majalisar Dattijai ta bukaci Gwamnatin Tarayya ta cigaba da biyan ma’aikta tsohon Albashi

Majalisar Dattijan Nijeriya ta bukaci Gwamnatin tarayyar kasar data ci gaba da biyan naira dubu 35 matsayin mafi karancin albashi a kasar, kasancewar ba’a cimma matsaya kan Karin mafi karancin Albashin.

Shugaban majalisar, Sanata Godswill Akpabio ne ya bayyana hakan a karshen ganawar sa’oi 4 tsakanin kungiyoyin kwadagon da wakilan gwamnatin tarayya bisa shirin kungiyoyin na tsunduma yajin aikin sai baba ta gani.

Akpabio ya kuma roki kungiyoyin na kwadago da su jenye yajin aikin saboda ‘yan Nijeriya da ci gaban kasar.

Sai dai ministan yada labarai da wayar da kai Alhaji Muhammad Idris, yace matsayar gwamnatin shine zata cigaba da biyan tsohon albashin har sai tattaunar ta kammala.

PRNigeria Hausa

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp