Home General NDLEA ta kama dilolin kwayo 454 a jihar Adamawa

NDLEA ta kama dilolin kwayo 454 a jihar Adamawa

Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa (NDLEA) Reshen jihar Adamawa ta sami nasarar kama muggan kwayoyi da nauyin su ya kaia kilogram dubu 4,732.128, tare da dilolin kwayoyi 454 a jihar.

kwamandan rundunar Agboalu Samson na jihar ya bayyana cewa kwace miyagun kwayoyin na zuwa ne a wani bangare na ranar yaki da hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta duniya, kwayoyin da aka sami nasarar kwatowa sun hadar da Cannabis sativa, wato Indian hemp; Methamphetamine ko kuma Ice; Cocaine, Tramadol, Exol-5; Diazepam ; Codeine-ta ruwa; Rohypnol , da kuma allurar Pentazocine.

kwamandan ya kara da cewa kwayoyin da aka kwace sun na wakiltar kashi 75 cikin dari na wadanda hukumar ta kwace a daga watan Yunin 2022 zuwa Mayun 2023.

sai dai a yayin da yake gabatar da jawabin ga manema labarai Kwandan rundunar yace dilolin miyagun kwayoyin sun ragu sosai.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp