Home General NDLEA ta kama dilolin kwayo 454 a jihar Adamawa

NDLEA ta kama dilolin kwayo 454 a jihar Adamawa

Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa (NDLEA) Reshen jihar Adamawa ta sami nasarar kama muggan kwayoyi da nauyin su ya kaia kilogram dubu 4,732.128, tare da dilolin kwayoyi 454 a jihar.

kwamandan rundunar Agboalu Samson na jihar ya bayyana cewa kwace miyagun kwayoyin na zuwa ne a wani bangare na ranar yaki da hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta duniya, kwayoyin da aka sami nasarar kwatowa sun hadar da Cannabis sativa, wato Indian hemp; Methamphetamine ko kuma Ice; Cocaine, Tramadol, Exol-5; Diazepam ; Codeine-ta ruwa; Rohypnol , da kuma allurar Pentazocine.

kwamandan ya kara da cewa kwayoyin da aka kwace sun na wakiltar kashi 75 cikin dari na wadanda hukumar ta kwace a daga watan Yunin 2022 zuwa Mayun 2023.

sai dai a yayin da yake gabatar da jawabin ga manema labarai Kwandan rundunar yace dilolin miyagun kwayoyin sun ragu sosai.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp