Home DUNIYA Gwamnatin Jihar Kano ta ayyana Ranar Litinin matsayin ranara hutu

Gwamnatin Jihar Kano ta ayyana Ranar Litinin matsayin ranara hutu

Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Alhaji Abba Kabir Yusif, ta ayyana ranar Litinin a matsayin ranar hutun sabuwar shekarar musulunci ta 1446 bayan hijirar fiyayyen halatta Annabi Muhammad (S A W) daga makka zuwa Madina.
Kwamishinan yaɗa labarai na jihar Kano Baba Halilu Ɗantiye ne ya sanar da hakan ta cikin wata sanarwa da ya fitar, inda ya ce gwamnatin  zata ci-gaba da samar da managartan tsare-tsare na tallafawa al’umma domin su dogara da kansu.
Haka kuma ta hori al’ummar jihar su yi amfani da ranar hutun wajen yin addu’oin samun zaman lafiya a jihar, dama neman sauƙin rayuwar ƙunchin da ake ciki.
A ƙarshe Gwamnatin ta yi fatan al’umma zasu ci-gaba da yiwa jihar addu’ar samun nasarori dama haɓɓakar tattalin arziƙi.
PRNigeria Hausa
 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp