Home DUNIYA Gwamnatin Jihar Kano ta ayyana Ranar Litinin matsayin ranara hutu

Gwamnatin Jihar Kano ta ayyana Ranar Litinin matsayin ranara hutu

Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Alhaji Abba Kabir Yusif, ta ayyana ranar Litinin a matsayin ranar hutun sabuwar shekarar musulunci ta 1446 bayan hijirar fiyayyen halatta Annabi Muhammad (S A W) daga makka zuwa Madina.
Kwamishinan yaɗa labarai na jihar Kano Baba Halilu Ɗantiye ne ya sanar da hakan ta cikin wata sanarwa da ya fitar, inda ya ce gwamnatin  zata ci-gaba da samar da managartan tsare-tsare na tallafawa al’umma domin su dogara da kansu.
Haka kuma ta hori al’ummar jihar su yi amfani da ranar hutun wajen yin addu’oin samun zaman lafiya a jihar, dama neman sauƙin rayuwar ƙunchin da ake ciki.
A ƙarshe Gwamnatin ta yi fatan al’umma zasu ci-gaba da yiwa jihar addu’ar samun nasarori dama haɓɓakar tattalin arziƙi.
PRNigeria Hausa
 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp