Home DUNIYA Kada ku bari ’yan ta’adda su kassara zaman lafiyar kasar nan –...

Kada ku bari ’yan ta’adda su kassara zaman lafiyar kasar nan – Tinubu ga sojoji

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya bukaci dakarun sojoji da kada su bari ’yan ta’adda su ga bayan al’ummar Nijeriya.

Tinubu ya bayyana hakan ne a ranar Asabar a wani bangare na bikin da rundunar sojin ta gudanar a barikin sojoji na uku da ke Rukuba a Karamar Hukumar Bassa a jihar Filato.

Tinubu wanda ya sami wakilcin Ministan Tsaro, Alhaji Badaru Abubakar, ya ce wajibi dakarun su kare rayukan ’yan kasar a gidaje ko kuma a wuraren mu’amalarsu na yau da kullum.

da yake bayani tun da farko, Babban Hafsan Sojojin Nijeriya, Laftanar Janar Taoreed Lagbaja, ya ce sojojin kasar nan kwararru ne tsahon shekaru 161.

Nijeriya dai na fama da matsalolin rashin tsaro wacce ta addabi Arewacin kasar, yayin da na kudanci ke fama da matsaloli barayin mai da masu kokarin ficewa daga ƙasar.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp