Home DUNIYA Sojoji na son mutanen Zamfara su rika ba su bayanai don dakile...

Sojoji na son mutanen Zamfara su rika ba su bayanai don dakile ta’addanci

Babban Hafsan Sojojin Nijeriya, Laftanar-Janar Taoored Lagbaja, ya bukaci al’ummar jihar Zamfara da su rika ba dakarunsu bayanan da za su taimaka musu wajen gano maboyar ’yan ta’addaa jihar.

Lagbaja ya bayyana hakan ne ta bakin kwamandan runduna ta daya da ke garin Gusau, babban birnin jihar.

Kazalika, Babban Hafsan Sojojin ya raba kayan karatu da na sawa ga masu karamin karfi..

Shi ma da yake jawabi a yayin taron, Kwamandan rundunar ta daya wanda ya sami wakilcin Kanal Joseph Umaru, ya ce sun raba kayan ne domin tallafa wa dalibai da kuma masu karamin karfin domin karfafa musu gwiwa a fannin ilimi.

Ya kara da cewa wannan tallafi na matsayin wani bangare na ranar bikin Ranar Sojojin da aka gudanar a jihar wanda ya kunshi ayyukan rundunar da kuma tabbatar da hadin gwiwa tsakanin jami’an tsaro.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp