Home DUNIYA Sojoji na son mutanen Zamfara su rika ba su bayanai don dakile...

Sojoji na son mutanen Zamfara su rika ba su bayanai don dakile ta’addanci

Babban Hafsan Sojojin Nijeriya, Laftanar-Janar Taoored Lagbaja, ya bukaci al’ummar jihar Zamfara da su rika ba dakarunsu bayanan da za su taimaka musu wajen gano maboyar ’yan ta’addaa jihar.

Lagbaja ya bayyana hakan ne ta bakin kwamandan runduna ta daya da ke garin Gusau, babban birnin jihar.

Kazalika, Babban Hafsan Sojojin ya raba kayan karatu da na sawa ga masu karamin karfi..

Shi ma da yake jawabi a yayin taron, Kwamandan rundunar ta daya wanda ya sami wakilcin Kanal Joseph Umaru, ya ce sun raba kayan ne domin tallafa wa dalibai da kuma masu karamin karfin domin karfafa musu gwiwa a fannin ilimi.

Ya kara da cewa wannan tallafi na matsayin wani bangare na ranar bikin Ranar Sojojin da aka gudanar a jihar wanda ya kunshi ayyukan rundunar da kuma tabbatar da hadin gwiwa tsakanin jami’an tsaro.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
https://nnn.ng/image-compressor/
Latest News
Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto Dakarun Soji Sun Bankaɗo Wajen ƙera da Rarraba Bindigogi ga Ƴan Ta'addaJami'an DSS Sun Kama Tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche NnajiYan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man da ba su Rage Farashi ba NECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda 
X whatsapp