Home DUNIYA An ceto mutum 4 cikin wadanda gini ya rufta kan su a...

An ceto mutum 4 cikin wadanda gini ya rufta kan su a Abuja

Rahotanni daga birnin tarayya Abuja na tabbatar da cewa wani gini mai hawa biyu ya rushe, tuni dai hukumomin ceto suka ce sun kuɓutar da mutum huɗu da ke karkashin bara guzai ginin

Lamarin ya auku ne a unguwar kubwa phase 2 da misalin karfe 7 na safiyar asabar.

Masu aikin ceto da jami’an tsaro na ci gaba da neman mutanen da ginin ya rufta da su.

Gidan ya rushe ne kwana ɗaya bayan wata makaranta ta rushe a jihar Filato, inda ya kashemutum 22 ya kuma raunata wasu 132.

Kwanaki 11 da suka wuce ma wani ginin ya rushe a unguwar Area 11 da ke yankin Garki a birnin Abuja.

An ruwaito cewa gidan tun da fari Otal ne mai suna Al-hilal, sai dai daga bisani aka mayar dashi gidan kwana.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp