Home DUNIYA Tinubu ya kadu bisa ruftawar gini kan dalibai a jihar Filato

Tinubu ya kadu bisa ruftawar gini kan dalibai a jihar Filato

Shugaban kasa Bola Tinubu ya kadu matuka bisa yadda wani gini a garin Jos dake jihar Filato ya fado kan daliban makarantar Saint Academy dake tsaka da daukar darasi.

Wannan na kushe ta cikin wata sanarwa da mai bawa shugaban kasar shawara kan harkokinyada labarai Ajure  Ngelale ya fitar a yammacin ranar Juma’a.

Sanarwar tace Tinubu na mika sakon ta’aziyyar sa ga gwamnatin jihar Filato, Al’ummar da kuma iyayen wadanda iftila’in ya rutsa da su.

Tinubu ya bayyana wannan lamari matsayin wani rashe ga al’umma kasa baki daya.

Daga bisania ya umarci hukumar bda agajin gaggawa ta kasa NEMA, da kuma hukumar bata gajin gaggawar ta jihar Filato, jami’an tsaro da dukkan al’umma dasu bayar da gudunmawa wajen ceto wadanda wannan iftila’I ya rutsa da su.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp