Home General APC ta lashe kujerun shuwagabannin kananan hukumomi a jihar Ebonyi

APC ta lashe kujerun shuwagabannin kananan hukumomi a jihar Ebonyi

Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta jihar Ebonyi, EBSIEC, ta bayyana jam’iyyar APC a matsayin wadda ta lashe zaben kananan hukumomin jihar da ya gudana a ranar Asabar

Shugaban Hukumar Jossey Eze ya bayyana hakan a Abakaliki, inda ya ce jam’iyyar ta lashe dukkan kujerun Shugabancin Kananan hukumomi 13 da Kansiloli 171da ke jihar.

Eze ya ce jam’iyyun siyasa uku ne Suka shiga zaben, Wanda suka hada da jamiyyar APC, APGA da Kuma Labour Party.

Tuni dai shugaban hukumar zaben ya sanar da amincewar sakamakon.

Daga nan sai ya yabawa masu ruwa da tsakin na hukumar, da Kuma jami’an tsaro Kan yadda aka Sami nasarar gudanar da zaben lafiya.

PRNigeria Hausa

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp