Home General Bata-Gari sun shiga cikin masu Zanga zanga a Kano

Bata-Gari sun shiga cikin masu Zanga zanga a Kano

Wasu da ake zargi bata gari ne sun shiga cikin masu zanga-zangar lumana a jihar kano dake Arewa maso yammacin Nijeriya

Bata-garin Sun banka wuta a ofishin Hukumar Sadarwa ta (NCC) da ke Kano inda suka kwashe kwamfutoci da kujeru wasu kayan aiki.

haka kuma sun kutsa wasu cikin manyan kantuna a jihar, wanda suka kwaso kayan dake ciki na masarufi da kayan amfanin yau da kullum.

Tun da fari dai matasan sun zargi jami’an tsaro da kai musu hari, inda suka harbi wasu cikin matasan da yanzu haka ba’a san halin da suke ciki ba.

PRnigeria ta zagaya wasu ciki wuraren da aka gudanar da zanga zangar inda babu kowa sai matasan dake dauke da kayan da suka dauko bayan fasa manayan kantinan.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp