Home General Bata-Gari sun shiga cikin masu Zanga zanga a Kano

Bata-Gari sun shiga cikin masu Zanga zanga a Kano

Wasu da ake zargi bata gari ne sun shiga cikin masu zanga-zangar lumana a jihar kano dake Arewa maso yammacin Nijeriya

Bata-garin Sun banka wuta a ofishin Hukumar Sadarwa ta (NCC) da ke Kano inda suka kwashe kwamfutoci da kujeru wasu kayan aiki.

haka kuma sun kutsa wasu cikin manyan kantuna a jihar, wanda suka kwaso kayan dake ciki na masarufi da kayan amfanin yau da kullum.

Tun da fari dai matasan sun zargi jami’an tsaro da kai musu hari, inda suka harbi wasu cikin matasan da yanzu haka ba’a san halin da suke ciki ba.

PRnigeria ta zagaya wasu ciki wuraren da aka gudanar da zanga zangar inda babu kowa sai matasan dake dauke da kayan da suka dauko bayan fasa manayan kantinan.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp