Home General Bata-Gari sun shiga cikin masu Zanga zanga a Kano

Bata-Gari sun shiga cikin masu Zanga zanga a Kano

Wasu da ake zargi bata gari ne sun shiga cikin masu zanga-zangar lumana a jihar kano dake Arewa maso yammacin Nijeriya

Bata-garin Sun banka wuta a ofishin Hukumar Sadarwa ta (NCC) da ke Kano inda suka kwashe kwamfutoci da kujeru wasu kayan aiki.

haka kuma sun kutsa wasu cikin manyan kantuna a jihar, wanda suka kwaso kayan dake ciki na masarufi da kayan amfanin yau da kullum.

Tun da fari dai matasan sun zargi jami’an tsaro da kai musu hari, inda suka harbi wasu cikin matasan da yanzu haka ba’a san halin da suke ciki ba.

PRnigeria ta zagaya wasu ciki wuraren da aka gudanar da zanga zangar inda babu kowa sai matasan dake dauke da kayan da suka dauko bayan fasa manayan kantinan.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto Dakarun Soji Sun Bankaɗo Wajen ƙera da Rarraba Bindigogi ga Ƴan Ta'addaJami'an DSS Sun Kama Tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche NnajiYan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man da ba su Rage Farashi ba NECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda 
X whatsapp