Home Labarai Zan-Zanga – An jibge Jami’an tsaro a wasu biranen Nijeriya bisa tattakin...

Zan-Zanga – An jibge Jami’an tsaro a wasu biranen Nijeriya bisa tattakin mutum miliyan daya

An jibge jami’an tsaro a wasu manyan biranen kasar nan biyo bayan tattakin mutane miliyan daya da masu shirya zanga-zanagr tsadar rayuwa ta endbadgovernance, sukayi a yauy asabar.

Masu zanga zangar sun ware kwanaki 10 wanda ake zaton tazo karshe a wannan rana, zanga-zagar da ta bar baya da kora, bayan da aka zargi jami’an tsaro da hallaka mutane masu tarin yawa a lokacin da ake tsaka da gudanar da ita.

Tun da fari dai matasan sun bukaci gwamnatin kasar nan ta gaggauta damo da tallafin man fetur data cire tare kuma da mayar da mafi karancin albashi zuwa naira dubu 250 gami da kawo karshen gudanar da mulki ba yadda ya kamata ba.

Sai dai zanga-zangar ta haifar da hargitsi a wasu jihohi da suka hadar da Kano, Kaduna, rivers da kuma jihar Bauchi.

Amma dai masu zanga-zangar sun shirya rufe kasar nan a ranara Asabar domin bayyana bukatun su, bayan sun bayyana jawabin Bola Tinubu na ranar lahadin data gabata a matsayin abinda bai gamshe sub a.

Kasr nan dai na fama da matsalar tsadar kayan masarufi, tun bayan da gwamnatin tarayya ta janye tallafin man fetur ga kuma matsalar tsaro da iya cewa gwamantin ta gada daga Gwamnatocin baya.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp