Home Labarai Zan-Zanga – An jibge Jami’an tsaro a wasu biranen Nijeriya bisa tattakin...

Zan-Zanga – An jibge Jami’an tsaro a wasu biranen Nijeriya bisa tattakin mutum miliyan daya

An jibge jami’an tsaro a wasu manyan biranen kasar nan biyo bayan tattakin mutane miliyan daya da masu shirya zanga-zanagr tsadar rayuwa ta endbadgovernance, sukayi a yauy asabar.

Masu zanga zangar sun ware kwanaki 10 wanda ake zaton tazo karshe a wannan rana, zanga-zagar da ta bar baya da kora, bayan da aka zargi jami’an tsaro da hallaka mutane masu tarin yawa a lokacin da ake tsaka da gudanar da ita.

Tun da fari dai matasan sun bukaci gwamnatin kasar nan ta gaggauta damo da tallafin man fetur data cire tare kuma da mayar da mafi karancin albashi zuwa naira dubu 250 gami da kawo karshen gudanar da mulki ba yadda ya kamata ba.

Sai dai zanga-zangar ta haifar da hargitsi a wasu jihohi da suka hadar da Kano, Kaduna, rivers da kuma jihar Bauchi.

Amma dai masu zanga-zangar sun shirya rufe kasar nan a ranara Asabar domin bayyana bukatun su, bayan sun bayyana jawabin Bola Tinubu na ranar lahadin data gabata a matsayin abinda bai gamshe sub a.

Kasr nan dai na fama da matsalar tsadar kayan masarufi, tun bayan da gwamnatin tarayya ta janye tallafin man fetur ga kuma matsalar tsaro da iya cewa gwamantin ta gada daga Gwamnatocin baya.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
HURIWA ta Soki Ƴan Sanda da NDPC Kan Jinkirin Binciken Zargin Kutse da aka yi wa Bayanan NIPSS da ya Shafi Jami’in Sojan RuwaƳa'yan El-Rufai Sun Shiga Rikici Yayin da Bashir ya Zargi Bello da Shan Muggan Kwayoyi da Cin Amanar suTsaro, Fafutuka da Nauyin Tabbatarwa Daga Mukhtar Ya’u MadobiONSA ta Fitar da Faɗakarwar Tsaro, ta Bukaci Ƴan Najeriya su ƙara Yawan Tsawaita TsaroHukumar DSS ta Dakatar da Shari'ar Sowore Kan Laifukan Intanet Har Sai Bayan Zaben Shugaban Kasa na 2027Gwarzo ya ba da Gudummuwar ₦10m ga Horarwa na Musamman na PRNigeria Bayan ya ba da Gidansa na Abuja Don Cibiyar Koyon Aikin Jarida2027: Bayan Takardu da Sauran Tsoffin Maganganu Marasa Amfani, ‘Yan Najeriya Sun Cancanci Kamfen Din da Ya Dace Da Matsaloli  Daga Kabir AkintayoGwamnati Tarayya ta Bayyana Bas 100 Masu Amfani da Wutar Lantarki Don Rage Wa Ma’aikatan Gwamnati Matsalar SufuriƳan Ta’adda na Amfani da Kafafen Sada Zumunta da Dandamalin Aikin Tura Kuɗi Don Tallafa Wa Ayyukansu — BukartiBinciken Gaskiya na PRNigeria: Ta Karyata Da’awar Tony Elumelu ta Cewa An yi Satar Man Fetur Kashi 97% Kafin Zamanin TinubuMeyasa Mutuwar Bazata Take Daukar Masu Alheri ta Bar Mugaye ? Na Yushau A. ShuaibSojoji Sun Kama Bindigar AK-103 Da Aka Boye a Cikin Jakar Gero, Sun Kama Mutum Uku A ZamfaraSojoji Sun Kama Shahararren Shugaban Ƴan Bindiga, 'Sanusi Maigilas' a Dajin Katsina2027: Yadda Zan Magance Rashin Tsaro, In Magance Matsalolin Tattalin Arziki da Zamantakewa a Kwara — Zakari MohammedLabarin NIPSS Mai Damuwa: Lokacin da Jami'in Sojan Ruwa Ya Cin Zarafin Mawallafi Daga Nuhu Mohammed
X whatsapp