Home Labarai Mayakan Boko haram 44 sun mika wuya a jihar Borno

Mayakan Boko haram 44 sun mika wuya a jihar Borno

Dakarun rundunar sojin Nijeriya ta sami nasarar hallaka ýan ta’addan masu yawa, yayin da da dama suka mika wuya ga dakarun, haka kuma sun sami nasarar kwato Bindugu, alburusai, bama-bamai, da kuma garken shanu, gami da kama wadanda ake zargin ‘yan ta’addan ne a wani samume da suka kai.

Ta cikin wata sanarwa da PRNigeria ta samu rundunar ta ce a ranar 12 ga watan agustan 2024, ta kai wani simame a maboyar mayakan kungiyar tayar da kayar baya na boko haram tsagin ISWAP a karamara hukumar Bama dake jihar Borno a Arewa maso gabashin kasar.

Inda dakarun ta suka sami nasarar bindigar kakkabo jirgin sama ta (RPG) bama-bamai, bindugu guda biyu kirar gida, kwanson alburushi bindiga kira AK47, Babura guda 6 da kuma wasu magunguna kala-kala.

Haka kuma ayankin na arewa maso gabashi wasu mayakn boko haram 44 da iyalansu sun mika wuya a kananan hukumomin Dikwa da Gwoza dukka a jihar ta Borno.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp