Home General NNPC zai mika Matatun Man Fetur na Warri da Kaduna ga ‘yan...

NNPC zai mika Matatun Man Fetur na Warri da Kaduna ga ‘yan kasuwa

Kamfanin mai na kasa NNPC ya ce yana neman kamfanunuwa masu zaman kansu da za su iya ci gaba da rike matatar mai ta Warri da ta Kaduna.

Kamfanin ya bayyana hakan ne a ranar Juma’a ta cikin wata sanarwa da ya wallafa a shafinsa na X.

Matatar mai ta Warri wacce ke jihar Delta, an kaddamar da ita ne a shekarar 1978 da manufar samar da tattacen mai ga kasuwannin kudu maso yamma da kudancin Nijeriya.

Itama matatar mai ta Kaduna, an kafata ne a shekarar 1980 domin samar da tataccen man fetur ga Arewacin Nijeriya

Sai dai matatun sun shafe tsawon lokaci basa aiki.

tun bayan dai fara aikin matata man fetur ta Dangote aka shiga sa toka sa katsi tsakanin kamfanin Man na NNPC da sabon kamfanin na Dangote da ake kallon zai kawo karshem tsalolin man fetur da ake fama da shi a kasar shekaru da dama.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp