Home General NNPC zai mika Matatun Man Fetur na Warri da Kaduna ga ‘yan...

NNPC zai mika Matatun Man Fetur na Warri da Kaduna ga ‘yan kasuwa

Kamfanin mai na kasa NNPC ya ce yana neman kamfanunuwa masu zaman kansu da za su iya ci gaba da rike matatar mai ta Warri da ta Kaduna.

Kamfanin ya bayyana hakan ne a ranar Juma’a ta cikin wata sanarwa da ya wallafa a shafinsa na X.

Matatar mai ta Warri wacce ke jihar Delta, an kaddamar da ita ne a shekarar 1978 da manufar samar da tattacen mai ga kasuwannin kudu maso yamma da kudancin Nijeriya.

Itama matatar mai ta Kaduna, an kafata ne a shekarar 1980 domin samar da tataccen man fetur ga Arewacin Nijeriya

Sai dai matatun sun shafe tsawon lokaci basa aiki.

tun bayan dai fara aikin matata man fetur ta Dangote aka shiga sa toka sa katsi tsakanin kamfanin Man na NNPC da sabon kamfanin na Dangote da ake kallon zai kawo karshem tsalolin man fetur da ake fama da shi a kasar shekaru da dama.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp