Home General Gwamnatin Kano ta fara daga darajar kananan Asibitocin jihar

Gwamnatin Kano ta fara daga darajar kananan Asibitocin jihar

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya bada Umarnin daga darajar karamin asibitin da ke karamar hukumar Albasu zuwa babban Asibiti domin ci gaba da Inganta harkokin kiwon lafiya a karkara

Gwamnan ya bayyana hakan ne Lokacin da ya Kai ziyara duba aikin hanyar kilomita biyar-biyar a yankin.

Hakaza Gwamnan ya bawa ma,aikar ayyuka da gidaje ta Jihar umarnin magance matsalar zai-zayar kasa da ke damun kauyen Hamdullahi na karamar hukumar.

Har ila yau Gwamnan ya bada Umarni fara gyara hanyar da ta tashi daga kwanar Albasu zuwa cikin gari.

daga bisani Gwamnan ya Kai ziyarar gani da ido makarantar kwana ta yammata da ke garin Albasu a wani mataki na fara shirye shiryen sake bude ta domin ci gaba da karatu.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp