Home General Gwamnatin Kano ta fara daga darajar kananan Asibitocin jihar

Gwamnatin Kano ta fara daga darajar kananan Asibitocin jihar

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya bada Umarnin daga darajar karamin asibitin da ke karamar hukumar Albasu zuwa babban Asibiti domin ci gaba da Inganta harkokin kiwon lafiya a karkara

Gwamnan ya bayyana hakan ne Lokacin da ya Kai ziyara duba aikin hanyar kilomita biyar-biyar a yankin.

Hakaza Gwamnan ya bawa ma,aikar ayyuka da gidaje ta Jihar umarnin magance matsalar zai-zayar kasa da ke damun kauyen Hamdullahi na karamar hukumar.

Har ila yau Gwamnan ya bada Umarni fara gyara hanyar da ta tashi daga kwanar Albasu zuwa cikin gari.

daga bisani Gwamnan ya Kai ziyarar gani da ido makarantar kwana ta yammata da ke garin Albasu a wani mataki na fara shirye shiryen sake bude ta domin ci gaba da karatu.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp