Home General Mutum sama da miliyan biyu ne suka karɓi katin zaɓe a Edo...

Mutum sama da miliyan biyu ne suka karɓi katin zaɓe a Edo – INEC

inec

Hukumar zabe a Najeriya INEC ta sanar da cewa sama da mutum miliyan biyu ne suka karbi katin zaɓensu na dindindin gabanin zaɓen gwamnan jihar Edo da ke tafe ranar Asabar.

Wata sanarwa da hukumar ta fitar a shafinta na X, ta ce mutum 2,629,025 suka yanki katin zaɓe a faɗin jihar.

“An karɓi katuna 2,249,780 yayin da 379,245 sune suka rage ba a karɓa ba zuwa ranar Litinin 16 ga watan Satumban 2024 bayan ƙara wa’adi da muka yi,” in ji INEC.

Hakan ya nuna cewa an karɓi kashi 85.57 na katunan zaɓe a jihar, a cewar hukumar.

Za a gudanar da zaɓen a ɗaukacin rumfunan zaɓe 4,519 da ke faɗin jihar.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto Dakarun Soji Sun Bankaɗo Wajen ƙera da Rarraba Bindigogi ga Ƴan Ta'addaJami'an DSS Sun Kama Tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche NnajiYan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man da ba su Rage Farashi ba NECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda 
X whatsapp