Home General Mutum sama da miliyan biyu ne suka karɓi katin zaɓe a Edo...

Mutum sama da miliyan biyu ne suka karɓi katin zaɓe a Edo – INEC

Hukumar zabe a Najeriya INEC ta sanar da cewa sama da mutum miliyan biyu ne suka karbi katin zaɓensu na dindindin gabanin zaɓen gwamnan jihar Edo da ke tafe ranar Asabar.

Wata sanarwa da hukumar ta fitar a shafinta na X, ta ce mutum 2,629,025 suka yanki katin zaɓe a faɗin jihar.

“An karɓi katuna 2,249,780 yayin da 379,245 sune suka rage ba a karɓa ba zuwa ranar Litinin 16 ga watan Satumban 2024 bayan ƙara wa’adi da muka yi,” in ji INEC.

Hakan ya nuna cewa an karɓi kashi 85.57 na katunan zaɓe a jihar, a cewar hukumar.

Za a gudanar da zaɓen a ɗaukacin rumfunan zaɓe 4,519 da ke faɗin jihar.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp