Home General Gwamnatin Najeriya na shirin cire harajin VAT a kan magunguna

Gwamnatin Najeriya na shirin cire harajin VAT a kan magunguna

Hukumomi a Najeriya sun ce sun soma wani yunƙuri na cire harajin VAT da kuma harajin shigo da kaya a kan magunguna da kuma na’urorin lafiya.

Sanarwar da ma’aikatar kiwon lafiyar ƙasar ta fitar, ta ce a yanzu haka an kusan kammala tsarin da yadda shugaban ƙasa zai bayar da umarni a kai.

“Matakin zai tabbatar da cewa hukumar tara haraji ta Najeriya – FIRS da kuma hukumar kwastam sun aiwatar da umarnin na cire harajin VAT a kan magani da kuma na’urorin lafiya,” in ji sanarwar.

A tsakiyar wannan shekarar, ministan lafiya, Farfesa Muhammad Ali Pate ya sanar da cewa shugaba Tinubu ya sanya hannu a kan dokar samar da magani da sirinji da sauran kayayyakin lafiya a ƙasar.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp