Home General Gwamnatin Najeriya na shirin cire harajin VAT a kan magunguna

Gwamnatin Najeriya na shirin cire harajin VAT a kan magunguna

Hukumomi a Najeriya sun ce sun soma wani yunƙuri na cire harajin VAT da kuma harajin shigo da kaya a kan magunguna da kuma na’urorin lafiya.

Sanarwar da ma’aikatar kiwon lafiyar ƙasar ta fitar, ta ce a yanzu haka an kusan kammala tsarin da yadda shugaban ƙasa zai bayar da umarni a kai.

“Matakin zai tabbatar da cewa hukumar tara haraji ta Najeriya – FIRS da kuma hukumar kwastam sun aiwatar da umarnin na cire harajin VAT a kan magani da kuma na’urorin lafiya,” in ji sanarwar.

A tsakiyar wannan shekarar, ministan lafiya, Farfesa Muhammad Ali Pate ya sanar da cewa shugaba Tinubu ya sanya hannu a kan dokar samar da magani da sirinji da sauran kayayyakin lafiya a ƙasar.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp