Home AFIRKA Hukumomin Libya na ci gaba da tsare ƴan Najeriya da Nijar sama...

Hukumomin Libya na ci gaba da tsare ƴan Najeriya da Nijar sama da 900 – Rahotanni

Wasu rahotanni daga kasar Libiya na cewa, wani bangare na hukumomin kasar, sun kama wasu ƴan kasashen Afrirka bakin haure bakaken fata yawanci ƴan asalin kasar Jumhuriyar Nijar da Najeriya sama da 900.

Sama da wata daya da ake rike da wadannan mutane sai dai har zuwa yanzu babu wani cikaken bayani game da inda suke.

Tuni wasu da suka galabaita daga ciki suka fara mutuwa.

Wani daga wadanda suka tsira a lokacin da aka kai samamen da jami’an tsaro suka kai a lokacin da suka kama ƴan Afirkar ya shaida wa BBC cewe ” Ranar 6 ga watan Satumba ne jami’an tsaron suka kai samame, suka kama mutanen Nijar da Najeriya, ” Nima ina cikin mutanen amman na gudu ne shiyasa ba a kama ni ba, amman sun dauki mutanen da suka kai 500 a lokacin.”

“Daga baya cikin wadanda suka kama din basu anshe amsu wayoyi ba, sune suka kira suke fadin cewa adadin mutanen da aka kama sun kai 900 kuma yawancinsu ƴan Nijar ne” cewar mutumin.

Wasu daga cikin farar hula na Nijar din na ci gaba da kira ga hukumomin ƙasar da su sanya baki kan lamarin.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp