Home Labarai Sama da mutum miliyan 129 sun sake talaucewa a Nijeriya

Sama da mutum miliyan 129 sun sake talaucewa a Nijeriya

Bankin duniya ya fitar da rahoton ci gaban Najeriya, inda a ciki ya ce sama da mutum miliyan 129 ne suke zaune cikin talauci a ƙasar.

A rahoton wanda bankin ya fitar jiya Alhamis a Abuja, ya nuna hauhawan farashin kayayyaki ne ya jefa miliyoyin ƴan ƙasar a cikin yunwa.

Bankin ya ce sama da mutum miliyan 129, ya nuna ƴan ƙasar masu fama da talauci ya ƙaru ne daga kashi 40.1 a shekarar 2018 zuwa kashi 56 a shekarar 2024.

Rahoton ya ƙara da cewa a shekarar 2023 mutum miliyan 115 ne suke fama da talauci, wanda hakan ke nufin an samu ƙarin mutum miliyan 14 a bana.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp