Home Labarai Sama da mutum miliyan 129 sun sake talaucewa a Nijeriya

Sama da mutum miliyan 129 sun sake talaucewa a Nijeriya

Bankin duniya ya fitar da rahoton ci gaban Najeriya, inda a ciki ya ce sama da mutum miliyan 129 ne suke zaune cikin talauci a ƙasar.

A rahoton wanda bankin ya fitar jiya Alhamis a Abuja, ya nuna hauhawan farashin kayayyaki ne ya jefa miliyoyin ƴan ƙasar a cikin yunwa.

Bankin ya ce sama da mutum miliyan 129, ya nuna ƴan ƙasar masu fama da talauci ya ƙaru ne daga kashi 40.1 a shekarar 2018 zuwa kashi 56 a shekarar 2024.

Rahoton ya ƙara da cewa a shekarar 2023 mutum miliyan 115 ne suke fama da talauci, wanda hakan ke nufin an samu ƙarin mutum miliyan 14 a bana.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto Dakarun Soji Sun Bankaɗo Wajen ƙera da Rarraba Bindigogi ga Ƴan Ta'addaJami'an DSS Sun Kama Tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche NnajiYan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man da ba su Rage Farashi ba NECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda 
X whatsapp