Home General Wutar Lantarki zata dawo Arewa nan da sati 2

Wutar Lantarki zata dawo Arewa nan da sati 2

Gwamantin tarayya Najeriya ta ce tana iya bakin kokarinta wajen dawo da wutar lantarkin yankin arewacin kasar da ta kwashe tsahon mako guda yana cikin duhu.

Ministan Makamashi, Adebayo Adelabu ne  ya bayyana hakan, in da yace wutar yakin zata dawo aiki nan da kwanaki 14 masu zuwa.

yakin na arewaci na dauke da jihohi 17 wanda suka kasance cikin duhun rashin wutar tun ranar talata 12 ga watan Nuwamba, 2024.

Adelabu, yayi da yake amsa tambaya daga bakin wani sanata a majalisar tarayyar kasar, yace wani yanki na aikin zai kammala nan da kwanaki 3 masu zuwa.

A dai tsakanin nan ne Kungiyar tuntubar juna ta dattawan arewacin Najeriya, ACF ta yi kira ga gwamnatin tarayya da ta ayyana dokar ta-ɓaci kan ɓangaren wutar lantarki a daidai lokacin da yankin arewacin ƙasar ke ci gaba da kasancewa cikin duhu sakamakon rashin wuta.

Ƙungiyar gwamnomin arewacin Najeriyar ita ma ta yi kira ga gwamnatin Tarayya da ta gaggauta kawo ƙarshen matsalar.

PRNigeria Hausa

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp