Home General Wutar lantarki a Arewacin Najeriya ta sake lalacewa – TCN

Wutar lantarki a Arewacin Najeriya ta sake lalacewa – TCN

Kamfanin Rarraba Wutar Lantarki na Ƙasa, TCN, ya bayyana cewa bata-gari sun lalata layin wuta mai karfin 33KV daga Lokoja zuwa Gwagwalada.

Wannan na kunshe ta cikin wa sanarwa da Manajan yaɗa labarai na kamfanin, Ndidi Mbah, ta fitar a ranar Lahadi, wadda tace ɓatagarin sun lalata rumbun raba wutar lantarki na T306, T307 da kuma T308 a ranar Asabar.

Ta ce sun kuma sace wayoyin alminiyon har dauri biyu.

A cewar Ndidi, an gano hakan ne bayan da TCN ya tashi ma’aikatan sa don gano musabbabin katsewar wutar lantarki da safiyar Asabar.

Sai dai ta ce an fara kokarin gyaran matsalar, inda ta baiwa al’ummar yankin da ma sauran da ke kan layin wutar hakuri.

Matsalar wutar lantarki ta sha na daga cikin matsaloli na baya bayannan dake jifa al’ummar yankin cikin mawuyacin hali da asarar dukiya mai tarin yawa.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp