Home General Hukumar NDLEA ta dauki hanyar kawar da shaye shaye a jihar Kano

Hukumar NDLEA ta dauki hanyar kawar da shaye shaye a jihar Kano

Hukumar Dake Hana Sha da Fataucin Miyagun kwayoyi Ta Kasa NDLEA Reshen Jihar Kano ta Bayyana Cewa ta Samu Tarin Nasarori a Kokarin ta na Yaki da Sha da Fataucin Miyagun kwayoyi a Jihar ta Kano

Hukumar Ta Cikin Wata Sanarwa da kakakin ta Sadik Muhammad Maigatari Ya aikewa manema labarai tace, a Watan Jiya Bayan Gurfanar da Wasu da Hukumar ta Kama, Kotu ta Yanke wa Wasu Mutane 22 Hukunci a Gidan Gyaran hali da Tarbiyya

A cewar Sanarwar Wannan Yana daga Kokarin Hukumar Yaki da Sha da Fataucin Miyagun kwayoyi NDLEA ta Jihar Kano Karkashin jagorancin CN. AI Ahmad Wanda Yake aiki tukuru Wajen Kawar da Shan Miyagun kwayoyi a Jihar Kano

Hukumar ta NDLEA tace Zata Cigaba da Tabbatar da kawar da dabi’ar Shaye Shayen Miyagun kwayoyi a Tsakanin Al’ummar Jihar Kano.

Hukumar ta Kuma Godewa Al’ummar Jihar Kano da Gwamnatin jihar ta Kano harma da alkalai Bisa Hadin Kai da Suke baiwa Hukumar Wajen Gudanar da Ayyukan ta.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp