Home General Hukumar NDLEA ta dauki hanyar kawar da shaye shaye a jihar Kano

Hukumar NDLEA ta dauki hanyar kawar da shaye shaye a jihar Kano

Hukumar Dake Hana Sha da Fataucin Miyagun kwayoyi Ta Kasa NDLEA Reshen Jihar Kano ta Bayyana Cewa ta Samu Tarin Nasarori a Kokarin ta na Yaki da Sha da Fataucin Miyagun kwayoyi a Jihar ta Kano

Hukumar Ta Cikin Wata Sanarwa da kakakin ta Sadik Muhammad Maigatari Ya aikewa manema labarai tace, a Watan Jiya Bayan Gurfanar da Wasu da Hukumar ta Kama, Kotu ta Yanke wa Wasu Mutane 22 Hukunci a Gidan Gyaran hali da Tarbiyya

A cewar Sanarwar Wannan Yana daga Kokarin Hukumar Yaki da Sha da Fataucin Miyagun kwayoyi NDLEA ta Jihar Kano Karkashin jagorancin CN. AI Ahmad Wanda Yake aiki tukuru Wajen Kawar da Shan Miyagun kwayoyi a Jihar Kano

Hukumar ta NDLEA tace Zata Cigaba da Tabbatar da kawar da dabi’ar Shaye Shayen Miyagun kwayoyi a Tsakanin Al’ummar Jihar Kano.

Hukumar ta Kuma Godewa Al’ummar Jihar Kano da Gwamnatin jihar ta Kano harma da alkalai Bisa Hadin Kai da Suke baiwa Hukumar Wajen Gudanar da Ayyukan ta.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto Dakarun Soji Sun Bankaɗo Wajen ƙera da Rarraba Bindigogi ga Ƴan Ta'addaJami'an DSS Sun Kama Tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche NnajiYan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man da ba su Rage Farashi ba NECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda 
X whatsapp