Home General Matata Man fetur ta Fatakwal ta fara aiki

Matata Man fetur ta Fatakwal ta fara aiki

Matatar man fetur ta Fatakwal da ke jihar Rivers ta dawo aiki, inda ta fara tace man fetur, kamar yadda babban jami’in hulɗa da jama’a na kamfanin NNPCL, Femi Soneye ya bayyana.

A cewarsa, “yau an samu wata gagarumar nasara domin matatar man fetur ta Fatakwal ta fara tace man fetur.

Wannan wani sabon babi ne a ɓangaren makamashi a Najeriya, da yunƙurin inganta tattalin arzikin ƙasar,” kamar yadda ya bayyana a ranar Talata.

Ya ce za a fara lodin man fetur ɗin a yau Talata, sannan ya ƙara da cewa kamfanin na NNPCL na yin duk mai yiwuwa domin tabbatar da ita ma matatar Warri ta fara aiki, kamar yadda shafin intanet na tashar Chanells ya ruwaito.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp