Home General Yadda Gwamnan Adamawa ya kirkiri sabbin Masarautu bakwai a jihar

Yadda Gwamnan Adamawa ya kirkiri sabbin Masarautu bakwai a jihar

Gwamnan Jihar Adamawa da ke arewa maso gabashin Najeriya, Ahmadu Umaru Fintiri ya sanar da ƙirƙiro sabbin masarautu bakwai a jihar.

Sabbin masarutun sun haɗa da masarautar Huba da ke Hong, da masarautar Madagali da ke Gulak, da masarautar Michika da ke Michika da masarautar Fufore da ke Fufore da masarautar Gombi da ke Gombi, da masarautar Yungur da ke Dumne, sai kuma masarautar Maiha da ke Maiha.

A cewar gwamnan, masarautar Huba da Madagali da Michika da kuma Fufore na da matakin girma na biyu, yayin da masarautun Gombi da na Yungur da kuma na Maiha an basu matakin girma na uku.

”ƙirƙiro waɗannan sabbin masarautun na da nufin inganta matsayin masarautu wajen samar da zaman lafiya da tsaro da kuma cigaban jihar,” a cewar gwamnan.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto Dakarun Soji Sun Bankaɗo Wajen ƙera da Rarraba Bindigogi ga Ƴan Ta'addaJami'an DSS Sun Kama Tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche NnajiYan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man da ba su Rage Farashi ba NECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a Jihar
X whatsapp