Home General Tinubu ya shiga jerin shuwagabannin duniya da suka fi cin hanci da...

Tinubu ya shiga jerin shuwagabannin duniya da suka fi cin hanci da rashawa

Kungiyar dake kwarmata ayyukan cin hanci da manya laifuka ta duniya OCCRP ta sanya shugaban Nijeriya Bola Ahmad Tinubu cikin jerin shuwagabannin duniya dake suka fi kowanne cin hanci da rashawa da tsara manyan laifuka a fadin duniya.

Tsohon Shugaban Syria Bashar Al-Assad ne yazo na farko, “saboda abubuwan da suka faru a ƙasar a baya-bayan nan.

Shugaban Kenya William Ruto ne ya zo na biyu bayan ya samu ƙuri’a sama da 40,000. Duk da cewa shi ne ya fi kowa yawan ƙuri’u,

Sai shugaban Nijeriya Tinubu da ya zo a mataki na uku, yayin da cibiyar a karon farko ta bayar da lamba mai lakabin shugaban da ya fi ko wanne shugaban dadewa da bai tabuka komai ba ga shugaban Equatoria Gunea Teodoro Obiang Nguema Mbasogo.

Tun da fari dai kungiyar ta nemi kwararru, ‘yan jaridu da daidaikun mutane su kada kuri’a wajen zaben mutanen da suka fi aikata laifuka a bangaren cin hanci da rashawa a dukkan shekara.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp