Home General Tinubu ya shiga jerin shuwagabannin duniya da suka fi cin hanci da...

Tinubu ya shiga jerin shuwagabannin duniya da suka fi cin hanci da rashawa

Kungiyar dake kwarmata ayyukan cin hanci da manya laifuka ta duniya OCCRP ta sanya shugaban Nijeriya Bola Ahmad Tinubu cikin jerin shuwagabannin duniya dake suka fi kowanne cin hanci da rashawa da tsara manyan laifuka a fadin duniya.

Tsohon Shugaban Syria Bashar Al-Assad ne yazo na farko, “saboda abubuwan da suka faru a ƙasar a baya-bayan nan.

Shugaban Kenya William Ruto ne ya zo na biyu bayan ya samu ƙuri’a sama da 40,000. Duk da cewa shi ne ya fi kowa yawan ƙuri’u,

Sai shugaban Nijeriya Tinubu da ya zo a mataki na uku, yayin da cibiyar a karon farko ta bayar da lamba mai lakabin shugaban da ya fi ko wanne shugaban dadewa da bai tabuka komai ba ga shugaban Equatoria Gunea Teodoro Obiang Nguema Mbasogo.

Tun da fari dai kungiyar ta nemi kwararru, ‘yan jaridu da daidaikun mutane su kada kuri’a wajen zaben mutanen da suka fi aikata laifuka a bangaren cin hanci da rashawa a dukkan shekara.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto Dakarun Soji Sun Bankaɗo Wajen ƙera da Rarraba Bindigogi ga Ƴan Ta'addaJami'an DSS Sun Kama Tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche NnajiYan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man da ba su Rage Farashi ba NECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda 
X whatsapp